Bamagujiya 29-30

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Bamagujiya 29-30


OUM HAIRAN: BMGJY 29-30
_Masu buÆ™atar a tallata musu hajojinsu ku yimin mgn cikin farashi me sauÆ™i_

 

*_Ummu Ayman kitchen_*
_Albashir gareku yan gayu mata da amare yan kwalisa, masu son burge mazajensu da kayatattun girke-girke na gida dana ƙasashen ketare._
_To ga dama ta samu kai tsaye ku tuntuɓi *Ummu Ayman kitchen* domin samun kyakkyawan horo cikin lkc kankanin da kuɗinku ƙalilan._

_*Ummu Ayman kitchen* suna koyar da abubuwa kamar haka_
_Koyar da birthday cake da siyarwa, koyar da girke girke na gida dsna kasar waje, girkin biki ko suna ko na wani taron, koyar da snacks kala-kala na gida dana ƙasashen ketare duka akan farashi daidai aljihunku._
_*Ummu Ayman kitchen* zasu baku horo akan duk abinda kukeso cikin abubuwan da muka lissafa muku sannan zasu baku handout idan sun gama baku horo zasu baku certificate na shaidar kammalawa._

_Domin neman karin bayani ku tuntuɓesu a adireshinsu kamar haka_
_Address: unguwa uku layin maifata kano state_
_Ko lambar waya kamar haka:08032964266_
_Sai kinzo._

 

_Haramun ne a juyamin wannan labarin ta kowacce siga ko a karantamin shi a YouTube channel_

_Don ci gaba da karanta wannan littafin ki biya ta 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank, ko hoton kati MTN ta WhatsApp number 09013718241 idan a Niger kike zaki tura katin Airtel na 400CF ta wannan number +227 95 04 58 22 sai kiyi screenshot ki turomin nasaki a group._

_Please don Allah kiyi hÆ™r idan baki shirya ba karki min min kiga kamar na wulaÆ™antaki wallahi ba wulaÆ™anci bane mutanen ne da yawa very important nake bawa attention in littafi kikeso 300 Spcl 700 evidence of payment kawai ya wadatar idan talla kikeso page 1k status 500 per day_

★★★~~~★★★~~~★★★

 

Kawar da kanta tayi lokacin da yake Æ™oÆ™arin cafkar bakinta yace “Don Allah Hero ka barni mar…..” Rufe mata baki yayi ta hanyar É—ora yatsansa akan lips É—inta ya furzar da iska me zafi ya É—aga da ita a jikinsa yace “Kada kimin magiya akan abinda kin tabbatar bazan iyaba Wyf 2 months matsayina na lafiyayyen namiji kinsan ina Æ™oÆ™ari kiyi hÆ™r ina binki a hankali saboda nasan har yanzu bakikai ki saba ba”
Yana furucin yana ƙara ƙaimi wajen sunsunarta da shiga jikinta yana shafa tsayayyun cikakkun boobs nata da idanunsa yake ga kamar sun ƙara cika sun ƙara girma, a kasalce da tsinkewar zuciya ya ɗora lips ɗinsa a nipples ɗinta suka lumshe idanu a tare ya buɗe nasa mamakin ganin yanda hawaye kebin kuncinta yasashi sake saita Harshensa kan nippi ɗin nata yanaci gaba da lasa da salon da yasan dole sai tajishi a jikinta.
A wahale ta kira sunansa da rababbiyar murya ya ɗago idanunsa da suka jima da rinewa ya ɗora su akanta ta yunƙura ta miƙe zaune ya kwantar da kansa a saman cinyarta tare da sa hannunsa ya rabata da bra na jikinta ya kama two nipples ɗinta da hannu biyu yana murzawa.

 

Hannunta tasa ta riÆ™e nasa ta buÉ—e bakinta cikin rawar murya tace “Kana ganin duk ranar da Mai martaba ya fahimci abinda ka aikatawa sharaÉ—insa da umarninsa zai barka kaci gaba da rayuwa dani a matsayin mata?”
Ajiyar numfashi yayi yaci gaba da abinda ya dame shi, ta sake Æ™wacewa ta miÆ™e zatabar masa É—akin yayi saurin riÆ™e ta yana cewa “A’a! A’a Please Wyf….” Tureshi tayi muryarta na rawa alamun kukanta keson dawowa sabo tace “Ya ina maka mgn akan abinda ya shafi dawwamammiyar rayuwarmu kana mayar dani sakarya Hero ko banida makoma ne idan hakan ta faru shiyasa duk sanda naso jin makomata kake dojewa mgnr?”
Dawo da ita yayi jikinsa yana zare belt na Æ™ugunsa yace “Basai ya yarda ba Habeebah….” ÆŠagowa tayi zatayi mgn yanayin data ganshi yasa Æ™irjinta wani lugude ta fara Æ™oÆ™arin Æ™wacewa shikuma yana sake baza komarsa gareta har yayi nasarar zuge zip na sikelt na jikinta yayi Æ™asa da sauri ya sanya hannunsa a Æ™asanta yana shafa shatin ask nata da pant É—inta ya nuna yana sauke ajiyar zuciya.
Tureshi taketa ƙoƙarin taga tayi saidai batada ƙarfin iyawa dashi tanaji ya zamar da pant ɗin ya ɗora harshensa a gurin da tsoro na rashin sabo da kuma yanayin lalura ya hanawa kawo ruwan kuzo ku gani.

 

Bai wani damu da É—aukewar ni’imar tata ba saboda yasan indai yaso tazo sai tazo, hakan kuwa akayi Beebah tun tana tureshi tana nuna masa Æ™in amincewarta hardai ta sakar masa jiki yana sarrafata yana nuna mata yanda zata sarrafashi.
Ya jima yana romance nata kafin ya samu damar da zai iya shigarta ganin tana rirriƙeshi alamar ɗan ciki nason susa yasashi sauka a gadon ya sauketa itama ya sunkuyar da ita tayi masa goho ya kafa bakinsa yana siɗar gurin tare da jan belinta da lips nasa, nandanan sai gashi rijiyar ta cika taf da ruwa.
Bai bari ta Ankara ba ya miÆ™e ya danna mata joystick É—insa ta saki Æ™aramar Æ™ara tare da Æ™oÆ™arin zillewa ya riÆ™e weast É—in ta sosai yana sosa mata a hankali har Saida ya fahimci tsoro ya bar gareta sannan ya fara gurzarta da duk wani Æ™arfinsa yana bugunta kamar sakwara, wani sauti ne kawai yake tashi a dakin daga kukan A.C sai nishinsa sai shassheÆ™ar kukanta hakan yasanya yanayin bashi wani daÉ—i me zautar da zuciyar data samu abinda takeso”
Habeeb baya yi mata cin wasa ta fahimci haka a iyakar waɗannan ƙayyadaddun haɗuwar tasu, to yau ɗinma saida yaji numfashinta yana karkatsewa sannan ya amincewa zuciyarsa sama mata sassauci ta hanyar yin release ɗin da bai shirya ba, kafin ya zame jikinsa ta sulale ta ɗora kanta saman gadon dake ɗakin gwiwarta a ƙasa tana mayar da numfashin wahala mararta nayi mata wani irin ciwo saboda zungurar da tasha.

 

DaÆ™yar ta iya lallaÉ“awa ta shige bathroom ta matso ruwa me É—umi tana watsawa gurin daya É—aÉ—e yakeyi mata zugi, bataji buÉ—e Æ™ofarsa ba saiji tayi ya sunkuceta ya jefata a bathtub ta rintse idonta saboda shigar ruwan zafin jikinta murmushi yayi mata yace “kin cika raki Wyf bafa na farko bane na uku ne ya kamata ace kin fara sabawa” harararsa takeyi ta gefen ido hakan yasashi kama bakinsa da dayan hannunsa yana cewa “Tuba nake me abin badawa in kika hanani waye zai bani?”
Itadai bata saurareshi ba taci gaba da taimakawa kanta tana gama wankanta ta sulale tayi waje ta barsa yana wankewa shima, mai kawai ta muttsika a hannunta ta gyara gadon ta kwanta, ga yunwa tanaji amma batasan abinda zataci ya zauna ba.
Tana jinsa ya fito ya shirya ya matso ya zauna a gefenta yana shafa sumarta yace “Meye Bbyna da maman Bbyna sukeso zasuci?” Cikin shagwaÉ“a tace “Hero da gaske inajin yunwa amma bbynka baya barina naci komai ko naci saiya dawo” zubanta idanu yayi can ya miÆ™e yace “Ok tashi muje akwai likitan Mai Martaba anan gaban wannan anguwar kaÉ—an Æ™ila yana da taimakon da zai iya baki, duk da dai ance aman ciki bashida magani amma kila a samu sauÆ™insa”

 

To jin yace maganin amai zasu karɓo batayi ganda ba ta miƙe ta ɗauki mayafinta tayi rolling suka fito yana riƙe da hannunta suka nufi ƙasan ginin motar hotel ɗin ta fita dasu zuwa wani babban asibiti dake sunsan juna da Dr Zahrain bai bashi matsala wajen appointment ba suka shiga, tunda suka shiga idanun Dr Zahrain yake kan Beebah da tayi wani lukutin kyau na ciki tayi fresh da ita.
Miƙa masa hannu Habeeb yayi ya miƙa masa idanunsa har yanzu akan Beebah da Habeeb yaja mata kujera ta zauna cikin sanyin muryarta ta gaisheshi da harshen Ingilishi yaja wata ajiyar zuciya yana amsa mata yana janye idanunsa akanta ya saukesu kan Habeeb yace.
“Enginer Habeeb Wannan Æ™anwarka ce?” Murmushi yayi yace “Aa Dr Zahrain matata ce ita na kawo ka dubamin ita tanada shigar ciki ne da bai wucce watanni biyu ba so bata iya cin abinci idanma taci amansa takeyi shine nace tazo muje wajenka ko akwai wani magani da za’a bamu” tunda ya fara mgnr Dr Zahrain yake sharce gumi cikin yanayi na alhinin zuci yace “Ayyah Ashe kayi aure babu labari Masha Allah Matarka me kyau niksm inason matan Nigeria amma na kasa samun ta aure”
Fasali Habeeb ya sauke yace “Kaci gaba da nema zaka samu ko kuma kasa a nemo maka a Mubin ku kuda kuke da Fulanin asali ma” kawar da zancen Dr Zahrain yayi domin Habeeb bazai gane damuwarsa ba yace “Sannu Madam sai hÆ™r bari na rubuta muku wasu multivitamin indai tana amfani dasu zatake cin abinci kuma bby zaiyi lafiya sosai”

 

Gdy sukayi ya miƙa musu takardar sukayi masa sallama suka fita suka barshi da saƙar zuci da tunanin abinda bazai fisshe shi ba, sunyi yawo sosai don sai dare sosai suka koma masauki taso ta tafi cikin ƴan uwanta ta kwana amma fir yaƙi haka suka kwana yana lugwigwiceta da asuba sukayi sallah ta haɗa tea tasha ta koma ta kwanta bacci me nauyi ya dauketa, ya zauna tare da zuba mata idanu yana hasaso ranar da zasu rayu ba tare da tuna damuwar komai ba ɗora kansa yayi saman fuskar gadon yana tuna ƙayyadaddun lokutan da suka rage masa a ɗaura aurensa da Khausar tazo gidansa matsayin matarsa wacce zuciyarsa bata zaɓa ba.
Shin ta yaya zai iya zama da ita matsayin mata? Ta yaya zai iya yin adalci tsakaninsu meye Beebah zata dauka da kawo mata Khausar matsayin kishiya? Waima a kishin Beebah daya fara fahimta taya zata kalli aurensa da Khausar???
Tambayoyi barkatai da yakeyiwa kansa marasa amsa kenan da idan ya hasaso ranar da hakan zata bayyana ga kowa yasan matsayinta tasan matsayin kowa……
Wayarsa ce ta katse masa tunanin ya janyota a wahale The King abinda ya gani akan wayar kenan, gabansa ya faÉ—i kamar kar ya É—aga wayar tunawa da wanene Sarki Khalil sarai yasan bazasu kwashe Æ™alau ba hakan ya sashi É—aga wayar, Mai Martaba bai jira cewarsa ba yace “Abubuwa marasa muhimmanci suna nema su canza maka taswirar rayuwarka Habeeb, cikin shekarunka talatin bantaÉ“a hanaka abu kayimin jayayya ba sai akan yarinyar nan bamagujiya, na rabaka da ita azahiri amma na kasa cireta a zuciyarka bansan me tayi maka da kake ganin kowacce mace ba Æ™imarta ba bayan kuma sun fita Æ™ima, Habeeb Khausar tazomin jiya ta faÉ—amin irin rashin mutuncin da kayi mata wai harni zanyi maka zaÉ“i kace bakayi na’am dashi ba? To ka sani wlh muddin baka tsaya kun daidaita da Khausar kafin raina ya gama É“aci idan ka kuskura ka kaini Æ™arshe zanci mutumcinka da gaske….”

 

Kashe wayarsa yayi inda yabar Habeeb da dukan zuci ya cillar da wayar a cinyarsa ya furzar da wasu hawaye Masu É—umi, hannunta yaji a fuskarsa tana share masa hawayen da baisan ya zubo ba.
RiÆ™e hannun nata yayi ta tashi zaune ta sanya hannunta ta tallafo fuskarsa ya lumshe idanunsa tayi ajiyar numfashi tace “Ban fahimci komai cikin maganganunka da Mai Martaba ba amma na fahimci mgnr daya faÉ—a maka itace Ummul aba’isin shigarka wannan doguwar damuwar Hero meye dalilinta da har tayi girman da zata sanyaka zubar da hawaye?”
Janye hannunta yayi daga kuncinsa yaja ajiyar zuciya yace “Inada babbar damuwa da take neman kumbura min zuciya Wyf na rasa waye zan tunkara yayimin maganinta duk dangin mahaifina sun juyamin baya sun kasa fahimtata wlh inajin tsoron su takura nayi biyayya wa auren Khausar kuma nazo a cikin zaman na kasa adalci idan hakan ta faru nine suka jefa a ruwa su suna gefe babu ruwansu cikinsu babu wanda Allah zai kama…..”

 

Tunda ya fara mgnr idanunta ke kansa Æ™irjinta yana harbawa da Æ™arfi tace a “Ban fahimci komai ba Hero kayimin magana yanda zan gane”
MiÆ™ewa yayi yanajan ajiyar zuciya yace “Meye kikeso ki gane Beebah? Karki damu da jin abinda zai É—aga Miki hankali duk da cewa sun dage banji a raina hakan zai tabbata ba Allah bazai amince ba insha Allahu”
Ficewa yayi a É—akin ya barta tsaye da zullumi a rai batada me warware mata sai shi, dole ta sanyata ta shiga bathroom tayi brush ta fito ta nufi É—akin su Khalisa ta murÉ—a ta shiga da sallamarta suka É—ago suna binta da kallo a kasalce kuma a kunyace ta nemi guri ta zauna Hudah ta matso kusa da ita tace “Aunty Beebah bani lbrn darenku na jiya nasan dai an kashe arna ba kaÉ—an ba ko?”
Harara ta watsa mata tace “To ai kinfini kusa dashi sai kije ki tambayeshi shi saiya baki labarin duk abinda ya faru….” Rufe mata baki tayi tace “Rufamin asiri Ni yanzu na isa nayi wannan kasassaÉ“ar waima don Allah ya akayi hakane nifa dama ko kinsan tun zuwanki gdannan zuciyata bata amince da cewar da Kilishi tayi kedin daga Daura kike ba domin na jima da samun labarin akwai wacce Bro yakeso ashe kece, Ni duk ba wannan ba meye daÉ—in da ake ji muma fa kinsan lkc ya kusa…..”

 

Numfashi ta sauke tace “Wai da gaske ne bikin naku an sauko dashi saura sati biyar?” Khalisa ce tace “To ya zamuyi mijinki yaja mana Ni tashin hankalin da akace asabar É—in nan za’a É—aura auren nan da wata guda ayi bikin….” Da sauri ta É—ago tace “Kuma da gaske hardashi?”
Wata ajiyar zuciya Khalisa ta sauke tace “Shine ma dalilin sauko da auren Khausar na masifar son Bro shi kuma kamar wanda aka raba da ita baya Æ™aunar ganinta ko sunanta baison yaji an ambata, wulaÆ™anci yakeyi mata na sosai har tayi zuciya tace ta hÆ™r da auren wannan tasa hankalin su Mai Martaba ya tashi har suka yanke wannan É—ayan hukuncin nikam Allah ya sani banson Najeeb baimin ba” Wani gwauron numfashi ta sauke ta miÆ™e zata fice wani jiri ya É—ebeta tayi baya zata faÉ—i ya tareta da sauri ta faÉ—a jikinsa a sume ya É—ago idanunsa sun kaÉ—a sunyi jawur yace “Meye ya sameta?”……..

 

_Idan kika karanta min littafi baki biyani ba ban yafe Miki ba, idan ka/ki karantamin littafi a YouTube batare da izinina ba Allah ya fitarmin da haƙƙina a kanki/kanka da gaggawa_
[5/9, 8:49 PM] AM OUM HAIRAN

Post a Comment

0 Comments