Dalibina 104

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 104


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

1️⃣0️⃣4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace”Yi hakuri hajiya inshaallah za a kiyaye

Strictly tace”daga yau Kar hakan ta Kara faruwa kafin ya fito falo a tabbatar an kimtsa komai in ba Haka ba gabad’aya Zan canja ku in Banda rashin tunani ki tsaya katuwa dake gaban namiji da sunan gyaran gida Kar a Kuma Yi min Haka “tana Fadin Haka ta bar kicin din ta bar lami Baki sake

Tana fita lami ta rike hab’a tace”ikon Allah ”

Tana fitowa ya kalleta yace”Ina zuwa”

Yace”aiki “a taikace

Yace”ok but not like this please mummy je ki saka hijabi

Kura me Ido tayi tana me kallon ka Raina min wayau kafin tayi kofa ta koma sama ta saka hijabi ta sauko

Murmushi yayi yace”sai kin dawo ga makulai mota can ”

Ta karasa ta d’au Wanda ta gan ya ajiye a saman table ta San nasa ne a zatonta zaiyi magana ta gan yayi shiru

Har ta Kai kofa ta juyo ta kalleshi tace”Kai bazaka bane ”

Yace”nahhhh Ina da presentation a office

Dukda tayi mamaki sai Bata nuna ba tayi wucewarta

Bata dawo ba sai 4pm

A gajiye take ga zazzabi dake niman lullubeta Amma a Haka ta shiga kicin ta girka kus’kus lafiyayyen ko da ta Gama kasa ci tayi ta dawo fali ta shige kujeru ta rakub’e tana rawar sanyi a Haka ya dawo ya sameta

Duba jikinta yayi ya jita da zafi sosai ya dagota yasa kanta a cinyarshi ya Kira likita yayi Mata bayani

Tace”it normal babu maganin da zai Hana morning sickness din

Cikin damuwa ya ajiye waya Yana Mata Sannu ya kaita bedroom dinta ya kashe a/c ya lullubeta da bargo

Saukowa yayi ya ci abinci Dan yunwa take ji Yana gamawa yaje yayi wanka ya fita massalaci Dan an Kira sallah isha’i Koda ya dawo ya tarar tana zaune saman dadduma ya zauna bakin gado ya zuba Mata ya jira ta shafa addu’a ta dubeshi mamakin sanyita yake

Yace”ya jikin ?”

Tace”da sauki

Yace”toh me Zaki ci?”

Ta girgiza Kai ta mike ta ninke dadduma ta kwanta tace”iam ok may zuwa anjima ”

Yace”ok Allah ya Kara lafiya”Yana fadin hakan ya tashi ya fito ya koma dakinshi yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya zauna Yana duba emails dinsa sai wajajen 12am ya

 

Maman Nur

Post a Comment

0 Comments