Dalibina 105

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 105


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

1️⃣0️⃣5️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

12am ya bar dakinshi zuwa d’akinta

Yana zuwa ya gan ta dunkule alamun sanyi take ji ya shiga bargon ya shigar da ita cikin jikinshi

A gajiye yake shiyasa bacci ya daukeshi

Da asuba wanka yayi ya tafi massalaci itama ta shiga toilet ta shiga ruwa masu zafi tayi enjoying love making but jikinta na ciwo har ya sakar Mata da ciwon Kai Mai tsanani a daddafe tayi sallah ta koma gado bacci ya d’auketa

Yana dawowa shima ya Haye gadon Basu farka ba sai 10am itama yunwa ya tashe ta kasa Suka sauka sukayi breakfast a dining yake fad’a Mata by 4am jirginsa zai tashi zai koma bakin aikinsa

Da kamar bazatayi magana ba sai Kuma ta d’ago ta kalleshi tace”wani aiki

Murmushi yayi Yana cin abinci yace”Baki ji kunya ba a ce Baki San aikin da mijinki yake ba found out yourself

Bata Kuma cewa komai ba yace”so kafin lokacin ki hada kayanki zai kaiku gidan mummy ki zauna acan is not wise na barki ke kadai a wanan condition din ”

Tace”no Zan zauna anan”

Yace”are you ok?”

Tace”sure

Yace”ok lami zsta dawo Nan building din in na tafi Zan dau lokaci irin zuwa 4Month din Nan so in akwai matsala ki Kira mummy Zan bar Miki atm dina IAM sure bazakiyi lacking komai ba

Tunda yace 4month ta ajiye fake din hanunta tana maimaita kalmar a zuciyarta so take tayi magana but ta kasa

Yace”if akwai matsala sai ki fad’a min but please ki kuka da kanki kinji ?”

Duk inda ta so tayi pretending kasawa tayi tace”wani aiki ne har tsawon 4month I mean bawai na damu bane iam just curious ne,

Yace”tunda Baki damu ba ai be kamata ki tambayeki ba

Yana fadin Haka ya bar Mata dining

Binshi tayi da kallo Dan it obvious yayi fushi

Idanunta ya mugun kadawa 4month ba watoh Dan ya sami abinda yake so shine zai tafi ya harta da ciki

Tashi tayi ta tafi d’akinta ta kulle ta fashe da kuka

Kin fitowa tayi yayi knocking ya gaji karshenta shima ya hau dokin fushi Koda ya shirya be bi ta kanta ba ya tafi gidansu ya sallami mummy sanan driver ya kaisa airport

Ganin har pass 4 be Kuma dawowa ba yasa ta ji sanyi ya kamata Dan hakan ya tabbatar Mata da ya tafi kenan Dan d’azu taji tashin motarsa,Saida tayi kuka ta koshi ta sauka kasa ta kunna tv tana kallo Amma hankalinta na Kan wayarta tana jiran ya kirata Amma har tayi isha’i be Kira ba ta duba watsaap baya online haka ta haura d’akinta ta kwanta Rai ba Dadi

 

Maman Nur

Post a Comment

0 Comments