Dalibina 49-50

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 49-50


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

4️⃣9️⃣⏏️5️⃣0️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Kira ta Danna me Amma ba a d’aga ba ta lumshe idanunta ta ajiye wayar ta rasa tunanin da zatayi

Haka ta wuni tana sake sake a zuciyarta sai kawai tace kila rikon hydar din ake a gidan

A kwana a tashi ba wuya sai gashi gobe ne tariyar Fatima an tsantsara Mata desighn Mai kyau ga kamshinta gidan cike take Dan Abbu ya shirya Mata karamin walima

Washe gari’ aka tashi da yinin biki gidan makil yake da jama’a tun daga harabar gidan zaka fahimci ana sha’anin biki Dan kwararru beyerabu masu yin girki aka d’auko anci an sha da misalin karfe 2pm akayi walima,inda malama tayi nasiha da yasa jikin kowa sanyi
Zuwa karfe uku kawayen Inna suka had’a kida kwarya shagalin daya bada mamaki domin ya d’au hankali matar Dake gidan da Wasa sai ga karamin shagali ya Zama babba

Amarya nata shiga tana canzawa bàyan sallah magriba ta saka wata dakakkiyar lace Mai kyau dinkin bubu lace din Ash ne anyi Mata ado da pink zare pink gyalenta ta yafa

Tana Jin Yan daukan amarya sun Zo jikinta yayi sanyi yanzu shikenan tayi aure Allah me inda ya so Haka dai Inna da khadeejeht Suka shigo suka sake shiryata Inna ta Kara matawani turare me kamshi sanan Suka fito da ita

Anty Rashida kanwar general ce ta Kama hanunta kamar dai inda ake a al’adance Haka akayi Mata ta rungume Inna tana kuka sanan Suka Shiga mota da khadeejaht

Tana shiga motar wayarta yayi haske tasan shine ta Cikin mayafi ta duba chart din da ya rubuto

Are you home?”

Ta me reply da not yet muna hanya”

Yace”iam happy you are mine now”

Ta me reply da me too ”

Sai ya turo Mata da emojis din kiss
Ta maida me”

. Gidan general aka kaisu mummy tayi kokari wajen tarbasu anan Yan rakiyar amarya Suka Yi sallah isha’i Suka ci abinci da lemuka aka sa aka maidasu kowa sai zancen gidan yake

Khadeejeht ce ta wuce karshe Fatima ta rungumeta tana kuka mummy ke ta lallashi

Bàyan duk an watse wajajen 10pm
Mummy ta d’au makullin part din hydar tace”muje in kaiki inda Zaki kwana”

Ta mike cike da Jin kunya fuskarta a rufe ta bi bayanta cikin dabara take satar kallon gidaj da aka kawata da fitilu da Kuma itacen ado watoh masquerade

Budewa mummy tayi ta Kira me aiki aka kawo Mata abinci da ruwa sanan tayi Mata sai da safe

Mummy na wuce Lea ta sauke mayafinta ta bi ko Ina da kallon ganin hoton hydar yasa gabanta fadiwa ta mike ta karasa ta d’au hotonsa Dake Kan devider cikin wata karamin frame Yana sanye da kayan sojoji kanta ya mugun kullewa,wayar hanunta ne yayi haske ta duba ta gan chart dinsa ne ta bude

Hoton hydar ya turo Mata ta ajiye na hanunta ta ja baya ta zauna ta rubuta me miye na tura min hotonsa

Emojis na murmushi ya tura mata

Ta rubuta why the laugh”

Ya Mata replying da just want to know your opinion about this man’

Tace”he is not a man he is a boy guda nawa hydar yake

Dariya ya turo Mata ya rubuto Mata you are calling yaron da yake da Mata boy

Ta tura me emojis din mamaki tace”guda nawa hydar yake me zai iya yiwa matarsa no satisfaction ai kila ma kaciyarsa Bata nuna ba”

Saida ta tura taji kunya sai tayi delete for everyone Ashe gb ne dashi sai gashi yayi replying da Nan gaba ke Zaki bawa kanki amsa in Kika gan matarsa da ciki Baki san yaran ke kawo wuta ba yanzu

Tace”Zan iya yarda da Kai in ka CE min yaran from the ages of 30 but 25 ai yarenta yayi yawa lallai kace matarsa zata gan wauta kasan son Dina ne a school bansan you guys are related ba ”

Ya tura Mata mugun related ma nine hydar aliyu shine Ni

Ta me reply da ban Gane ba

Ya turo dariya

Tace”but honestly yariya ya aura halan irin yan Sha shidda ce Nan ko dan nasan ko Yar 20years bazata auresa ba

Wani bazawarin dariya yayi ya

Maman Nur

Post a Comment

0 Comments