Dalibina 57-58

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 57-58


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

5️⃣7️⃣⏏️5️⃣8️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Be yarda ya Bata Daman da zata juya ba ya Kai bakinshi cikin kunninta ya tura halshesa Yana tsotsa yace”iam home wiffy”

A firgice ta fisge jikinta da karfin tsiya tana juyowa ta gan hydar ne ranta ya mugun b’ace zuciyarta na tsinkewa tana numfashi sama sama

Shima kallonta yake Dan wani mugun kyau ta me ga kamshin jikinta data hargitsa shi

Ya Kara zuwa gunta da niyyar rungumeta kawai ta wanka me Mari “harga Allah beyi zaton Haka ba ya Kai hanun ya shafa fuskar,be Gama dawowa daga magagin Marin ba ta Kara sauke me wani idanunta sun kankance saboda b’acin Rai Kamar zatayi Aman wuta zuciyarta na suya ranta a b’ace jikinta na rawa ta nuna shi da yatsa tace”how dare you tourch me Dan na baka Ido zaka tabani how dare you”

Ga mamakinta sai ta gan yayi murmushi ya juya yaje ya rufe kofa ya zare key”

Jikinta na rawa tace”miye Haka do you realize gidan mijina ka shigo we can sew you for this behavior’

Yayi murmushi ya zauna a tsadadun English chairs da Suka kawata falon yace”ba wani ba ko inuwa na kishi Nike ya kalle min ke ai da wani ya shigo gidan nan ni da kaina Zan kaishi kotu na kalle min mata ayi Mana Sharia

Tace”ban Gane ba”

Mikewa yayi yace”I thought you are intelligent ke fa teacher ce Amma a ce Baki San Wanda Kika aura ba haba sweetheart ki Gane Mana*

Wani zafi jikinta yayi Kai ka ce an watsa Mata ruwan zafi ne cikin rauni da rudewa ga tsoron abinda take tunani ya kasance tace”me kake nufi ”
.
Yace”it simple wiffy nidai gidan mu Ni kadai mahaifina ya Haifa sunana Aliyu Bashir me kasuwa Kuma kin San aliyu d’an alhaji Bashir Kika aura toh wani Karin bayani kike so kuma

Wani ihu tayi tace”wallahi karya kakeyi Nidai nafi karfinka ubanwa yace”Kai na aura

Ganin lokaci d’aya ta rikece yasa ya mike ya karasa gabanta yace”Fatima ki fad’a min menene namiji yake dashi da bani dashi da har kike gudun in kasance mijinki?”
Tiryan tiryan ya Fara Bata labarin inda akayi ya ninketa baibai

Ai be Gama ba ta saki wani irin ihu sai ji kake Tim Allah yasa ya taro ta da wuri ta sume

Wanan abin ya girgizashi Dan be zata abin ya Kai haka’ ba harda su Suma sama bedroom dinsa ya kaita ya Ciro ruwan sanyi a fridge ya yayyafa Mata ta kawo numfashi a wahale ta Kuma sakin ihu

Ta Kura me Ido for the first time da yaji ta me mugun kwarjini ya dukar da Kai

Hawaye ya Fara bin kuncinta ta dade tana kuka har Saida ya fita ya bar mata daki ya koma falon kasa jikinsa duk yayi sanyi

Bàyan lokaci me tsawo kusan awa biyu a tsakanin sai gata tana saukowa daga bene

Jin footstep ya kalli sama sai ya gan tana saukowa sanye da hijabi har kasa rike da wayarta hanunta daya da karamin akwati

Ya mike Yana kallonta yace

 

Maman Nur

Post a Comment

0 Comments