Dalibina 63-64

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 63-64


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

6️⃣3️⃣⏏️6️⃣4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace”me kike nufi ne Fatima ban Gane ba

Cikin kuka ta zayyene Mata komai

Khadijat kasa rike dariyarta tayi ta yanke wayar ta dade tana dariya sanan tayi call back

Tace”kina jina’ Fatima ki ajiye girman kai ki rungume mijinki Allah ya Baki miji a lokacin da bakiyi zato ba Dan Allah karki me butulci please my friend

Tace”khadeejhet you are advicing me in zauna da yaro a child of yesterday nasan zamana da ke a garin Nan

Khadeejeht tace”no ba Haka bane Fatima nasan abinda yayi be kyauta ba but the deal has already been done kiyi hakuri please”

Tsaki tayi ta yanke wayar

Kin zuwa d’akinta tayi ta zauna a falo shiko kwanciya yayi Dan harga Allah zazzabi yake ji

Itako ta takure waje d’aya lokaci d’aya zazzabi ya rufeta in ta tuna Wai hydar da take ma kallon son ne mijinta sai taji hankalinta ya mugun tashi wanan ai zaiyi ruining reputation dinta ne,Taya zatayi facing student dinta

Ba sallah ba salati Haka ta dade zaune falo shiko a d’aki yake ta sallolinsa

Wajajen karfe 9pm ya sauko zashi kicin ya had’a shayi ya ganta dunkule tana rawar sanyi yace”subhannallah “yaje ya d’auketa dukda tana son tirjewa be Bata wanan damar ba ya kaita bedroom dinsa ya Fara Bata taimakon gaggawa saidai jikin yayi mugun zafi sai ya Kira likita ba ayi awa ba ta Zo allura biyu akayi Mata ta Bata maganguna

Beyi bacci ba Yana ta Bata kulawa dukda data bude Ido ta ganshi zaune sai tayi saurin rufewa abinda yafi damunsa inda yake ganin tsanarsa a kwayar idonta

Da asuba ya fita massalaci da wanan damar tayi ta patrol din gate Aiko sojan na shigewa ta fito da sauri ta fita Yana toilet yaji an Bude gate ai be tsaya goge duwawu ba ya fito Daman ya bar gate din ne saboda dawowar oga

Lekawa yayi ya ganta tayi nisa Dan sauri take harda hadawa dagudu

Kawai sai ya d’aura hanun a Kai Yana cewa my own don finish

Fitowa hydar yayi a massalaci ya gansa yace”what happend

Isaac yace”oga na madam I enter toilet forget door open madam done run

Rai b’ace yace”what do you mean madam don run”

Isaac yasa hanun a ka,hydar yace”pray kayi addu’a wanan karya zame min matsala

Tana fita gida tayi,Dana nisa ta hango Abba tsaye kofar gida da wani makocinsu Dan yanzu ana ganinsa wani mekudin sirikin alhaji me kasuwa shima wani Jin kansa yake

Kamar ance ya d’aga Kai ya hangota fuska duk a kumbure ya kalli Wanda suke tsaye tare ya gan hankalinsu be Kai direction dinta ba ya

Maman nur

Post a Comment

0 Comments