Dalibina 79-80

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 79-80


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

7️⃣9️⃣⏏️8️⃣0️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace”toh Sannu iyah sarkin shekaru eh mama tharessa,Ina ruwan Zuma rock tsaunin tarihi Wanda a haifi kowa ya sameshi ne wallahi zara’u karki Bari Raina ya b’ace dake,shin Wai ko Baki da lafiya ne?”

Kallonshi tayi tace”kamar ya Abba

Ya zauna a bakin gado yace”kamar inda Kika ji in Baki da lafiya ne ki fad’a min gaskiya in ceto ki Dan da lafiyarki bazaki Kai har shekaru 30 bakiyi aure ba sanan Kuma Allah ya Baki miji madadin ki natsu ki Mori rayuwa kin tsaya kina hi da girma kamar wata me shekaru talatin ”

Shiru tayi Bata ce komai ba a fusace yace”bazaki bani amsa ba sai ranki ya b’ace ne?”

Cikin kunkunin tace”Abba lafiya na kalau fah ‘

Ya Kama hanunta cikin tsigar lallashi yace”zarah na nasan ban kasance uba na gari ba a gunki Amma in kina da matsala ko ta sha’qwa ce ki fad’a min tunda Baki da mahaifiyar da Zaki fad’awa Ni din ne ki fad’a min Dan Allah mu bazama niman magani”

Ta dukar da Kai tace”bani da ko wata matsala Abba,cikin kwantar da murya yace”kawai arziki ne Baki Sona dashi?”

Kallonshi tayi tace”Kamar Yaya ?”

Yace”toh zarah ba gashi ba arziki ya Zo Mana har gida kin auri me kudi mutane sun ninja biyayya da suke min shine Zaki Bata komai toh kodai saurayine dake a waje

Janye hanunta tayi tace”Abba ka Bari Dan Allah kana bani kunya”

Yace”Fatima bazai baru ba bafa Abu me kyau bane a ce kana da gandareriyar budurwa kamarki ta dade ba aure yanzu auren ya Zo tace Bata so,Ni a ganina ma yaron Nan taimako ki yayi fah ”

Kuka ta fashe dashi tace”yanzu Abba nayi lalacewar da za a ce karamin yaro taimakona yayi haha Abba

Yace”Ni kin San mahaifinki ne Zan fad’a Miki gaskiya kin fa Yi wanan lalacewar fiye da inda kike zato

Kuka take kawai sai ya Fara lallashi yace”,ki ajiye wanan son girman naki ki koma gidan mijinki kafin Raina ya b’ace

. Bata ce komai ba ta tattara duk abinda ta Zo d’auka tare da zuba Kaya a wani karamin akwati ta ce”sai anjima tana cewa ta tafi

Tana kaiwa gidan abbu wanka tayi ta kwanta ta lumshe Ido sai Kuma ta bude ta d’au wayarta tana dubawa kamar me jiran call Haka tayi tayi lokaci zuwa lokaci kamar me jiran kira
Can dai ta gaji ta ajiye wayar ta lumshe Ido moment din jiya ne ya gibta zuciyarta ta rasa meyasa take ta tuna abinda wancan yaron yayi Mata wani iri jikinta yayi Mata ta mike ta shiga toilet tayi tsarki da ruwan dimi ta dawo ta zauna ta rike Kai tace”why Fatima focus ba sa’anki bane

Kwanciya tayi Amma ta kasa cire abin a ranta kawai sai ta mike ta tafi d’akin Inna ta dibi abinci ta Fara ci

 

Washe gari’ wajajen 8am ta farka daga bacci yau tayi bacci sosai harta makara sallah so take tayi Shirin zuwa makaranta ta d’au wayarta dake ringing malam Umar ne ta d’aga Suka gaisa yace”na kirane mu gaisa Ashe dai wanan yaron ne mijinki”

Wani fadiwar gaba taji tace”wani yaro ?”

Yace”wanan hydar din mana sai d’azu ake Fadi naji nace”Ashe dama soyayya kuke ”
Yanke wayar tayi da sauri ta dafe kirji

Wayar ta sake kallo ta missed lcalleds din aliyu guda bakwai sai text

Karantawa tayi kamar Haka:Zan kawo Miki takkadar sakinki mu had’u junction din anguwanku by 4pm”

Da sauri tayi me replying da ok kawai wani Dadi ya lullubeta,fasa zuwa makaranta tayi Dan dama ta karbi Hutu a gun aiki Daman wanan abubuwan Nan yasa zata koma but yau Allah ya yaye Mata cikin sauki yanzu kila tsorata yayi da kotun data kaishi

Murmushi tayi Wanda rabonta dashi ta mance Allah Allah take 4 yayi

4 na bugawa ta saka hijabi a saman doguwar rigar jikinta ta fits ta tarar dashi a inda yace ta sameshi

Kulle motar yayi ko Ina na motar a rufe ta karasa ta kwankwasa sauke glass yayi yace”shigo”

Tace”ka bani kawai sauri Nike

A fusace yace”Dan Allah ki shigo ko in tafi ne ”

Shigar back seat tayi ta kulle tana Shiga yasawa motar central luck tare da Yi Mata key

Cikin b’acin Rai yace Ina zaka kaini

Yace”na fad’a Miki ya’yan marana sun dameni Ina son in haki ciki ne Ni wanan shine damuwata ”

Matsifa ta farayi tace”wanan wani irin iskancine?”

Tsawa ya daka Mata ta natsu saidai Bata fasa kokarin bude kofa ba

Suna kaiwa ya paka yace”megadi ya rufe gate Kar ya Bari kowa ya Zo ya zaga inda take tana matsifa ko kulata beyi ba ya kinkimeta bakin dayanta sai bedroom dinsa ya kwantar

Ya

 

Maman Nur

Post a Comment

0 Comments