Dalibina 89-90

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dalibina 89-90


Littafina na kudine sister please in kina son karantawa 300regular vip 600 via
2378022567
Aisha Mohammed
Zeinith bnk

Dan girman Allah karki karanta min littafi in Baki biya ba

8️⃣9️⃣⏏️9️⃣0️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Sai gata sun shafe sati uku,zuwa yanzu ta warke Kuma ya Gama sanin logonta duk inda taso rike kanta kasawa take in ya tabata sai an Gama ta tada borin Bata sonshi ya saketa

Kwance take a falo ta tasa tv a gaba a zahirin gaskiya hankalinta baya Kan tv yau ta tashi da wani irin ciwon Kai tunanin inda zata bar gidan take gashi ko su lami ya hanasu shigowa abinci ma saidai ya siyo Kuma shi kullum Yana fita a satin ukun Nan akwai fitar da yayi sai bsyan 5days ya dawo sanin akwai kayaj abinci a kicin yasa be samu ba Dan yasan in taji yunwa zata girka

Ya dade a tsaye Bata San ya shigo ba ganin hankalinta yayi nisa yasa ya karasa Yana zuwa ya Kama hanunta

Yace”Wai tunanin na menene ko har yanzu na Miki yaro ne a bedroom sai in nimi magani a maida abin Kato

Da sauri ta rungumeshi Dan ya Bata kunya yayi murmushi ya d’ago habarta ya hade bakinsu ya Fara tsotsa cikin salon dake rikitata ya rigada ya Gane manyar kiss ne ai cafke halshenshi tayi ta Fara tsotsa daga Nan Kuma labari ya canja anan falo suka baje kolinsu

Bàyan sun samu gamsuwa ta d’aure fuska ya rigada ya Saba da hakan shiyasa be damu ba

Cikin murya gadara tace”Wai sai yaushe ne zaka bude min kofa in tafi gida I mean nifa ba sa’anka bane Ina da abubuwan yi out there ka wani kulleni a gida

 

Ya dubeta Yana mamakin inda Bata da kunya yanzu fah ta Gama gurnanin Dadi tana ceme hader shine yanzu take maganar ita ba sa’ansa bane

Tace”Ina magana ka shareni yaushe zaka Bude Ni ne ka sallameni Mana in tafi Ina da abubuwan yi

Bige Mata Baki yayi yace” na fad’a Miki ba ayiwa Miki ihu ki kiyaye zancen Bude ki Kuma sai na gan dama cause I cut the shot nine miji,x

Cikin Isa tace”do you realize na girmek….”

Yace”girmanki na banza da ofi look ki ajiye zancen girma in kina son ki zauna lafiya ko a gado ai nine a samanki hakan ya Isa ya nuna Miki namiji baya karami’

Tace”but ai Nima Ina Hawa samark…….”

Toshe Baki tayi ganin ta tonawa kanta asiri yayi dariya ya zauna kusa da ita yace”Kuma fa na mance kina riding kema and I most confess I love it “ya wani ja yaji yace”zakiyi riding anjima kin kwadaita ni

Kasa rufe Baki tayi tana kallonsa ya dawo saman cinyarta ya zauna yace”mummy Zan Sha nono,ayi feeding son

Tureshi ta farayi kawai ya fito da nonon ya saka a Baki,lumshe Ido tayi ta Kai hanun kamsi ta Fara

 

Maman Nur

____________

Post a Comment

0 Comments