Daudar Gora Book 1 Page 15

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Daudar Gora Book 1 Page 15


Tamkar hadima Diwa zatai kuka, muryarta har rawa take wajen faÉ—in, “Ki gafarceni ranki ya daÉ—e. Wannan suna bai dace da niba, jinsa a harshenki zai tabbatar da hukunci mai tsanani a gareni. Hakama rashin cin abincinki a yanzu”.
(Ya rabba).
Iffah ta ambata a zuciyarta cike da takaici dajin sake tsanar Tajwar Eshaan dama duk mai faɗa aji na masarautar. Bata sake magana ba ta miƙe suka fito da hadima Diwa. Dan matan da suka mata kwalliya tuni sun fice su. Babu kowa a ƙaramin falon da Diwa tai mata jagora, inda aka shirya abinci kala-kala kai kace su goma zasu cisa. Ita a rantama tunani tai ko tare da Tajwar Eshaan ɗinne ma. Sai da taga har takai zaune Diwa na ƙoƙarin fara haɗa mata abincin ta tabbatar domin ita kawai akayi kenan. Komai batace ba, har Diwa ta gama buɗe abincin duka alamar taga wanda take buƙata kenan. Komai kallo ɗaya tai masa ta ɗauke kanta, da ga ƙarshe ta nuna mata dafaffiyar madara kaɗai. Diwa tai jimm kamar mai tunani, sai kuma ta saci kallon Iffah ɗin tai saurin maida kanta ƙasa. Iffah da duk ke kallonta ta ƙasan ido ta cigaba da nazarinta harta kammala zuba mata madarar. Gabanta tazo ta ajiye, harta yunƙura zata miƙe ta dakatar da ita.
“Bani zan sha ba ai mama naki ne”.
A wani irin matuÆ™ar hargitse Diwa ta É—ago tana duban ta, jikinta har wani karkarwa yake. “R….ran…ki ya daÉ—e w…w..wan nan ai ba hurumina bane”.
Iffah data kafeta da idanu ko Æ™yaftawa batayi ta janyesu a hankali tana mai miÆ™ewa abinta batare da tace komai ba. Da sauri Diwa ta Æ™ara gurfana a gabanta tana hurwa. “Ranki ya daÉ—e dan ALLAH karkice bazakici komai ba, dan komai anan umarnine”.
Bata zauna É—in ba, ba kuma tace komai ba. Sai ma É—akin da suka fito data nufa zuciyarta cike da nauyi. Batafi zaman mintuna biyarba wasu mata da batako musu kallo biyu ba suka iso da wata hamshaÆ™iyar riga mai kamar alÆ™yabba daga Malikat. Tare da umarnin tafiya da ita. Batai musu ba, dan a nata tunanin Malikat Bushirat suke nufi, sai dai zuciyarta ta kasa nutsuwa. Addu’a ta shiga ambato a zuciyarta har suka kammala saka mata Æ™awatacciyar rigar alÆ™yabar mai tsananin ado da É—aukar idanu, zasu kunna mata turaren wuta da suka shigo da shi a burner tai saurin dakatar da su.
Kallon juna sukai, kafin É—aya tai saurin faÉ—in cikin Æ™anÆ™an da kai, “Ya Zawjata-almilki wannan umarnine daga Malikat”.
Yamutsa fuska Iffah tai tana mai kallonta, kallo irin na wannan bata san wacece autar Babiy ba ta É—auke kai. A karon farko tun shigowarta gidan tai magana da harshen Æ™arfin zuciya ta ajiye rauninta a gefe. “Ni kuma wannan umarnina ne bana buÆ™ata. Sai kumuje umarni na gaba”.
Babu wanda a cikinsu baiji yayi sumar wucin gadi ba. Sai dai wani irin kwarjininta da jin shakkarta ya gama É—arsuwa a zukatansu lokaci guda.. Iffah dake jin jininta na wani irin tsitstsinkewa ta sake dubansu da niyyar magana, tamkar wadda aka jefa da narkakken Æ™arfe taji yafff! A Æ™irjinta. Da sauri ta dafe Æ™irjin tana mai rumtse idanunta. Rawar da jikinta ya farayi ya sata zubewa Æ™asa tana mai Æ™oÆ™arin ambaton sunan ALLAH, amma hakan ya gagara, dan tamkar an naÉ—e zuciyartane da harshenta a lokaci guda……

Har rige-rigen fita hadiman nan sukeyi jikinsu na matuÆ™ar rawa. Diwa dake zaune a falo tana jiran fitowarsu ta miÆ™e da sauri tana tambayar lafiya? Babu wanda ya saurareta a cikinsu suka fice. Hankalintane ya tashi, tai kamar zata bisu sai kuma ta fasa ta nufi É—akin da Iffah take. Wani irin mugun bugawa Æ™irjinta yay damm. Innalillahi….. ta shiga ambata dayin kan Iffah dake ta faman juye-juye a Æ™asa, cikin Æ™anÆ™anin lokaci ta jiÆ™e sharkaf da zufa tamkar an watsa mata ruwa koma an tsamota a ciki. Harta kusa kai hannu kanta sai kuma taja baya da sauri cikin tsoro. Ina bai kamataba, matsayinta na hadima hanunta ya taÉ“a Zawjata-almilki. A daburce tai waje da nufin isar da saÆ™o ga Malikat Bushirat duk da bata da tabbacin samun iso cikin sauÆ™i……..✍

*LITATTAFAN DAI SUNE KAMAR HAKA*

*DAUDAR GORA Billyn abdul*

*KI KULANI hafsat xoxo*

*A RUBUCE TAKE Huguma*

*RUMBUN K’AYA Hafsat rano*

*IDON NERA Mamuh ghee*

_LITTAFI DAYA: 400_
_LITTAFI BIYU: 600_
_LITTAFI UKU: 800_
_LITTAFI HUDU :1000_
_LITTAFI BIYAR: 1200_

_KUDIN TALLATA MAKU HAJOJIN KU KUWA SUN KASHI KASO 4:_

_TALLA A DUKKANIN SHAFUKAN MU DA KE MANHAJAR YOUTUBE, FACEBOOK, TELEGRAM, WATTPAD, INSTAGRAM, WHATSAPP GROUPS DA STATUSES. YA KAMA :25,000(DUBU ASHIRIN DA BIYAR)_

_TALLA NA IYA SAMAN SHAFI DAYA NA BOOK DAYA: 1000 1K_

_TALLAN TSAKIYAR SHAFI NA BOOK DAYA RANA DAYA: YA KAMA 800_

_TALLAN KARSHEN SHAFI NA BOOK DAYA RANA DAYA. YA KAMA NERA 500_

_ZAFAFA BIYAR 2023!! ZAFAFA PAID BOOKS!! LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_

ZAKU TURA KUDIN A WANNAN ACCOUNT DIN ME DAUKE DA SUNAN

MARYAM SANI
ACCESS BANK
0022419171

SAI A TURA SHAIDAR BIYAN

09033181070

IDAN KUMA KATI NE KU TURA TA WANNAN NUMBER HADE DA SHAIDA

09166221261

*ƳAN ƘASAR NIGER. ZAKU TURA KATIN AIRTEL TA WANNAN NUMBER WAYAR KAI TSAYE KUMA*

+227 90165991

Books biyar 1250CFA
Books hudu 1050CFA
Books uku 850CFA
Books biyu 650CFA
Bookk daya 450CFA

KARKU BARI AYI BABU KU, KU GARZAYO MU DAMA A CIKIN WADANNAN GWALA-GWALAN LABARAN MASU MATUKAR SANYA NISHADI.

MUNGODE DA ZABIN ZAFAFA BIYAR A KOWANNE LOKACI.

 

*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*

✨ÆŠ ✨
( )

Post a Comment

0 Comments