Ikraam 68

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Ikraam 68


By Khaleesat Haiydar 68…… Ikram ta fashe da kuka tace “ni wllh baxan fito ba, ka kaini gidanmu” ya xaga ta inda take ya bude mota ya fixgota ta fito tana harararsa, rufe motarsa yyi snn ya ciro makullin gidan cikin aljihunsa ya nufi balcony ta bi baynsa da gudu tana kuka, yana bude gidan ya shiga ya kunna wutan falon ya juya ya gnta a bayansa yyi murmushi, hannunta ya kama suka kuma fitowa balcony suka xaga ta bayan gidan, ynxu kam ruwan ya dan tsaigaita sae yayyafi ssae, kusa da wani cage ya kai ta yana kallnta yce “kinga nn?” bata ce kmai ba sae lekan abnda ke cikin cage din take taga karnuka biyu, suna gninta suka fara haushi da gudu ta koma bayansa gabnta na faduwa tana xare ido, yace “to nn xaki kwana yau ki yi gadinsu baxa ki shigar min gida ba” yana kai wa nn ya juya yyi gaba ta bisa da gudu tana rusa kuka tana cewa “wayyo Mamina, wllh sae na gaya ka da ita” bae ko kalleta ba ya rufe karfen balcony tun kan ta karaso ya shige falo ya rufe kofa, kuka ssae take tana kiran sunansa ya bude mata kofa ga karnukan sae haushi suke da karfi, ruwa ya kuma sakkowa kmr daxu nn da nn ta jike, yana kwance falo yana jin ihunta tana yi tana basa hkri, bbu wnda bata kira ba tun daga kan yayanta mami seeyama, Momy har Amminta, duk yana jinta sae dariyar jin ddi yake, ta kai kusan minti talatin cikin ruwa tana kuka tana kiran sunansa, lkci daya tayi shiru, da sauri ya mike ya nufi kofar ya bude ya gnta xaune ta jingina da bango tana kukan a hnkali, duk ta jike jagab, komawa yyi ya dauko umbrella don baxae iya shiga ruwan ba, ya fito yana kallnta yana murmushi, ta hade kai da gwiwa tana rera kuka, ya karaso gabanta yace “xaki sake yi min rashin kunya” a fusace ta dago kanta cikin tsawa tace “ehh” yace “to” snn ya juya xae bar wajen, ta mike da sauri tayi kusa da shi tana kuka tace “wllh baxan sake ba yaya Khaleel don Allah kayi hkuri” ya juya yana kallnta yace “da gske” cikin kuka tace “ehh” yace “to Allah ya taimake ki” ya kama hannunta suka shiga cikin gidan, daki ya wuce da ita sae rawan sanyi take, ya bata towel ta shiga bathroom ta cire kayan jikinta, fuskarta a daure ta karba ta shiga bathroom din ta daura ta fito, ko da ta fito baya cikin dakin, ta rakube gefen gado tana rawan snyi tana hawaye, rike da kofin tea ya shigo dakin, ya xauna gefenta yana kallnta yace “ga tea kisha sae ki daina jin sanyi” kauda kai tayi cikin kuka tace “bana so” ya ajiye tean ya jawota jikinsa a hankali yace “sbda me baki so” turasa ta shiga yi da karfi, yyi mata mugun kallo yace “au rashin kunyar xaki fara min” girgixa masa kai tayi da sauri tayi lamo jikinsa tace “A’a, amma ka daina taba ni” yace “sbda me” tana kkrin kwace kanta tace “sbda kai ba mijina bne, yayana xan….” buge bakinta yyi ya turata yace “to ki auresa mu ga” ta koma baya tana kallnsa kmr xata yi kuka ba daman yi masa rashin kunya, kofin teansa ya dauka ya shanye snn ya ajiye kofin ya haye gado ya rufa da bargo, tana murguda baki tace “to ni ka tashi ka nemo min kayan da xan sa” kashe wutan dakin yyi, ta dan yi tsaki ta kwanta can karshen gadon don ynxu ta daina tsoro, a hankali ya birgino kusa da ita ya jawo ta jikinsa, ta turasa da karfi tace “ha’a meye hka yaya Khaleel, ni ka matsa…” hannu ya sa ya rufe bakinta yace “shiii, cire min towel dina ki bani na fasa ara maki ” ta xaro ido cikin duhun xata yi mgna, taji yana kkrin cire mata towel din, ta fasa kuka tana cewa “don Allah ka bari ni ban sa kaya ba, wllh xan cire maka da kaina” wayarsa ya shiga ring ya turata da sauri ya fada kan gadon, da kyar ya mike xaune yana kallon wayar, nmbr Mami ya gani, ya rumtse ido yaki daga kiran har ya katse, ya mayar da wayar silent snn ya koma can side dinsa ya kwanta ya rufe da bargo ya barta nn xaune tana kuka, har karfe daya idonsa biyu yana jin Ikram ta gama kukanta ta kwanta bacci ya dauketa 30 mins ago, ya mike xaune da kyar ya kunna wutan dakin ya juya yana kallnta, tana kwance ta takure kanta sbda sanyi towel din jikinta ma na kwance gefenta, ya tsura mata ido yana kallnta na kusan minti goma snn ya sauke ajiyar xuciya ya koma kusa da ita ya rungumeta ya rufa masu bargo ya daura kansa a kirjinta, wajen karfe biyu da rabi Ikram ta farka tana juye juye, Khaleel ya mike xaune da sauri yna tambayrta menene, tace “cikina ne ya fara min ciwo” ya dagota yace “cikin ki” ta gyada masa kai kmr xata yi kuka, duk kwanan nn hka take fama da ciwon ciki dama kmr ynda ta kirasa, rungumeta yyi yace “kiyi hkuri xae daina kinji” shiru tayi bata ce kmai ba, bayan minti biyar ta saka masa kuka ssae, ya kunna wutan dakin yace “wae ssae yake maki ciwon” cikin kuka tace “ehh” lallashinta ya shiga yi tana ta juye juye, har kusan asuba basu yi bacci ba sae kuka take masa tana kiran Mami, duk ta daga masa hankali, jikinta yyi xafi, cikin kuka take ce masa ita amai take ji, ya mike yace yana xuwa ya fita xuwa dakinsa ya dauko mata paracetamol, ihu ta fasa ya dawo dakin da sauri yace “menene” kalln jikinta yaga tana yi, ya karaso da sauri ya ga jini jikinta da xanin gadon.
[2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~

Post a Comment

0 Comments