Ikraam 78

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Ikraam 78


78…..
Yau satin su biyu da komawa gida amma bbu abinda ya
canxa game da wlkncin da Ikram ke ma Khaleel, tun yana
jin haushinta har ya dawo ya daina duk da irin mugun
sha’awarta dake dawainiya da shi don har rashin lfya hkn
ke sa masa, gani yake kmr yarinta ne yyi mata yawa
shiyasa ya kyaleta kawae, yasan ko min ddewa as tym goes
on xata gane abinda take ba dai dai bne, ga aukin xuwa
islamiyya idan ta dawo daga sch, da kuma asabar da
lahadi, har dariya take basa wani lkcn, a haka suka share
kusan wuta guda bata bari komai ya shiga tsakaninsu ba,
ranar saturday da safe suna falo xaune shi yana shan tea
ita kuma tana kwance sae murkushe murkushe take, shi
dae bae ce mata komai ba, yana lura da ita tun
shekaranjiya take a hka, mikewa tayi da ta ga ba sarki sae
Allah kamar xata yi kuka tana rike da marar ta tace “yaya
Khaleel ni fa cikina xae fara min ciwo wllh” ba tare da ya
kalleta ba yace “Allah ya sauwake” shiru tayi tana kallonsa
snn ta mikewa tsaye ta nufi stairs a fusace, ya bi ta da kallo
snn ya tabe baki ya ci gaba da shan teansa, lkci daya
period dinta ya xo mata, da farko bae yi niyyar kulata ba
amma sae ta basa tausayi ssae, more especially sbda
Aman da take kmr ranta xae fita, kuka ssae take tana kiran
Mami tana juye juye, ya taimaka mata ta gyara jikinta snn
ya sa mata wani kayan da Hijab suka bar gidan xuwa can
gida, kallonsu Mami ta tsaya yi don bata je aiki ba ranar
tana gida, tace “meye hka kuma” Khaleel ya dan dukar da
kai yace “wae cikinta ke ciwo Mami” da mmki Mami tace
“cikinta? Me ya sami cikin” ya rasa me xae ce, Mami ta
dagota tace “me ya same ki Ikram” cikin kuka Ikram ke nuna
mata mararta, Mami ta mayar da ita kan gado bata ce
komai ba ta shiga hada alluran da xa tayi mata, bbu abinda
ikram ke yi sae aikin kuka da juye juye jummai na xaune
gefenta tana lallashinta, shi ko ya juya ya fita daga dakin,
sae da tayi amai sau biyu kafin Mami tayi mata allurorin,
jummai ta tilasta ta ta sha tea, snn ta kora maganin da
Mami ta bata ta koma ta kwanta tana ci gaba da kuka,
Mami ta mike ta fice daga dakin ta nufi dakin khaleel, xaune
ta tar da shi yyi jigum, ko me ta tuna kuma sae ta juya ta
fita ya bi ta da kallo, hka Ikram ta karashi ranar a wahale,
sae dare bacci mae nauyi yyi gaba da ita, Khaleel na
gefenta a xaune lkcn, sha daya saura yyi ma Mami dake
kan computern ta sae da safe, tace “Allah ya tashe mu lfya”
snn ya fita, dakinsa ya shiga, ko mnti goma bae yi da shiga
dakin ba jummai ta shigo, yace “baki yi bacci ba Mama”
tayi murmushi tace “aa ban yi ba tukun ka sha tean naka na
gado ne?” murmushi yyi yana shafa kansa yace “A’a” tayi
dariya tace “to bari in hado maka” snn ta fita daga dakin, ba
a dau lkci ba ta dawo rike da mug din tea, ya karba yyi
mata godiya snn ta nemi kujera ta xauna tace “gun ka naxo
babana” yace “ni mama” tace “ehh” yace “to ina jin ki
mama” Jummai tace “ya muka ga hka Khaleel, mun baka
matarka kuma ka bar mana ita tana wahala har ynxu” yyi
shiru yana kallonta snn yace “ban gane ba Mama” Jummai
tace “to wani irin xama kuke da Ikram har warhaka
babana?” ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba tace “kayi
shiru” ya dan shafa kansa yace “kawae muna dae xaune ne
mama” jummai tace “bn gane ba” yyi shiru kmr baxae ce
komai ba sae kuma a hankali yace “taki amincewa dani ne
har ynxu Mam” jummai tace “subahanallahi, kaji wani
shashanci irin na Ikram, to kai me yasa xaka yi shiru
babana” yyi shiru bae ce komai ba, ta mike ta nufi kofa tana
cewa “ae bae kamata kayi shiru ba babana” mug din tean
dake gabansa ya dauka a hankali yana sha, kwanan su
biyar a gida period dinta ya dauke sae a snn aka samu
kwanciyar hankali, Ikram aka dawo dae dae, ranar da
daddare xa su koma gida ta dde dakin jummai xaune tana
mata mgna, sun fi hawa daya snn suka fito Ikram na ta
xumbure xumbure suka bar gidan da Khaleel dake xaune
yana jiranta dama a falo, har suka kwanta bata ce masa ba
bae ce mata ba ranar, sae washegari don kanta tayi masa
mgna kmr bbu abinda ya faru, shi kam har mmkinta yake.
Sae da suka yi kwana biyu da komawa gida snn ya gwada
ya ga ko xata yrda da shi, ba karamin masifa ba ya sha
ranar da daddare kmr xata cinyesa, har da kukanta, shi dae
bae ce mata komai ba ta karashi haukanta ta mike ta fice
daga dakin tana cewa “idan kana so gobe sae ka kai
gulmata gurin Mama jummai” murmushi yyi ya kashe wutan
dakin da ta kunna sbda bala’i yyi kwanciyarsa, in ya tuna
duk sbda Aliyu take wnn abun da take sae abun ya basa
dariya.
1 min ·

Post a Comment

0 Comments