Adandi 30

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Adandi 30


30*

 

 

Kallonsa tayi ta kawar dakai yayi murmushi ya fice kama hanunta tayi tace “sau nawa yaron nan ya kusanceki?” Da sauri ta dago kai ta kalli Mamy hade girar sama data qasa tayi tace “tambayarki nake kinyimin shiru kin wani tsareni da ido kamar saarki” wasa tayi da idanunta tace “sau biyu ne” ajiyar zuciya tayi ta dauko wani kwalin magani guda uku tace “ungo wannan maganin zai taimaka miki sosai ki rinqa shanshi kafin ko bayan ya kusanceki yanada kyau sosai kuma zai taimaka miki sosai wajen juriya” tana fadin haka ta juya tace “jeki yana jiranki bazan iya zama anan qauyen ba zan koma Abuja kafin na tafi zanzo na kawo miki wasu abubuwan idan har kika ragawa da namiji to tabbas nonon akuya kikasha banawa ba”

 

Itadai Samha bata iya cewa komai ba ta zuba kwalayen maganin a jaka ta juya tabi qofar da taga yabi a mota ta hangeshi a zaune ta qarasa ya bude mata ta shiga ya dago ya kalleta kamar me nazarin wani abu sai kuma ya juya ya bawa motar wuta suka fita daga gdan sarautar suka nufi wata unguwa wani qaton gdane ya ginu sosai wani soja ya bude get din suka shiga get uku ne kowanne da megadinsa wata qofa ya bude musu suka shiga wani katafaren parlour ne da ya gaji da haduwa gefe a dinning nan da wata qofa da alamar kitchen ne a gurin da store sai wani matattakalar bene mara tsayi sosai da alamun anan dakunan baccin suke saboda qasa qofa daya tagani bayan ta kitchen tana qarewa parlourn kallo ya zagayo ta bayanta ya rungumota yana sakin ajiyar zuciya yace “naso ace anan mukayi first night dinmu My Aysha saboda da alamar zamuji dadinsa sosai”

 

Dago tayi ta kalli bangaren da hoton iyayensu maza yake bata iya bambamce tsakanin Dad dinta da Mai martaba ba saboda kamar tasu ta baci idonta gane mata yake kamar mutum dayane numfashi ta sauke tace “My Abdul wannan duk Dad dinane?” Dariya yayi ya lakace mata hanci yace “shekararki ashirin da daya amma har yanzu qwalwarki bata wucce tawa ba lkcn ina dan shekara sha biyar a wannan lkcn idan naga mutanen nan biyu bana bambamce waye Hassan wato mahaifina waye Hussain wato mahaifinki a lkcn ansha turani kiran Mai martaba yayi baqi kafin ya zama Sarki amma saina kira Baffa Gidado My Aysha kamarsu daya kawai murya ce ta bambamtasu sai haske da mahaifinki Hussain yafi mahaifina da yake Hassan amma shima idan baki tare dasu su duka bazaki taba ganewa ba abinda yasa baki shiga cikin wannan cakwakiyar tunanin waye Dad dinki ba saboda duk ganin da kikeyiwa Mai martaba a rawani kike ganinsa ne zan baki lbrn ainihin abinda ya raba kan iyayenmu a baya da kuma dalilin da yasa Mamy ta tsaneni amma badon kema ki rinqajin abinda nakeji akanta ba saidon ki daina ganin laifina kiyi hqr da duk abinda zai faru tsakanina da mahaifiyarki ki riqeni a matsayin miji abin fahari nasan zaki tutiya da hakan amma ba yanzu ba sai munsamu privacy ni dake”

 

Zagayowa yayi gabanta ya janye hijjab din jikinta ya zuba mata ido yana lasar lips ya dora kansa a kafadarta yadan kwanta kadan yace “inason kasancewa da matata amma inajin tsoron kada nayi barna bari zuwa anjima zan fita na siyo mana wani cream mu rinqa usen dashi kafin ki saba hqr na ya qare My Aysha qasa tayi da kanta ya kamota ya hadata da jikinsa yace “lallausar fatarki zazzaqar muryarki da daddadan vulvar dinki bazasu taba barina na sake ba My Aysha na godewa Allah daya mallakamin ke wlh da tuni na susuce ace ranar dana gano kedin jinina ce shaqiqiya tace ke kuma kina cikin gdan sarautar na dawo daga England batare dana nemi izinin kowa ba nazo na sanar da Mai martaba cewa kece wacce nake nema kece wacce nayiwa fyade kuma kece masoyiyar gsky da kika soni tun bakisan wayeniba amma Mai martaba yace dani nariga na makara saura awa goma sha tara a daura miki aure da wani kuma babu fashi sai anyi wlh yanke jiki nayi na fadi aka daukeni aka shigar dani part dina akaci gama da bani kulawa ban samu kaina ba sai ranar da aka daura aurena dake Mansoor ya shigo ya sanar dani an daura aurena dake”

 

Kama hanunta yayi suka hau saman ya bude dakinta suka shiga ya dagata cak ya dorata a gadon ya fara shafata yanabin kowacce gaba ta jikinta da kiss yana shinshinar qamshin jikinta kamar wani bunsuru lumshe idonta tayi ta dafe kansa tace “My Abdul” dagowa yayi ya kalleta yana nuna mata qirjinta ta lumshe idonta tare da sanya hanunta ta zuge zif din rigar da yake na gabane boobs dinta yabi da kallo jikinsa na rawa yana sauke numfashi yakai hanunsa ya tallafosu yana shafa qasansu a nutse ya dora hanunsa a saman nipples dinta yana murzawa cikin qwarewa ya kamo bakinta ya fara tsotsa yana lumshe ido sun dade yana tsotsar bakinta kafin ya dire a boobs dinta ya kama da bakinsa suka saki wani nishi lkc daya yana tsotsan nonon yana shafa mararta yana lumshe ido hanunsa daya akan daya nonon nata yana murzashi sosai yake narkar da zuciyar Samha da salonsa me rikita duk wata lafiyayyiyar mace tuni suka fice daga hayyacinsu itama ta zage ta rinqa taya masa suna ZIP din siket dinta ya zuge ya koma gefe tasan me yake nufi saboda a cikin satin da sukayi tare ta fahimceshi sarai bazai cire mata kaya ba saidai ya zuge zip ita ta qarasa idan kuma rigar bacci ce saidai taji ya rada mata yace “cire da kanki My Aysha” da farko tanaqi saita fahimci duk ranar da yace ta cire taqi to ranar sai taji a jikinta don Idan ya fara tsotserta harsai ruwan jikinta ya qare ta koma jin zafi amma bazai qyaletaba sai yaji ta fara kuka hakan yasa ta daina yimasa gardama.

 

Tana zare siket din ya nuna mata jikinsa tayi qasa da kanta cike da kunya yayi ajiyar numfashi cikin rawar murya yace “aikin kine wannan garama ki saba dashi ki ciremin komai na jikina” daqyar ta iya cire masa rigar har yanzu ta kasa sabawa da kallonsa a haka kunyarsa takeji sosai bashi da jiki sosai tsaka² ne amma nipples dinsa akwai tsoka dadin tsotsa ga gashi da suka cika jikinsa.
Balle bottle din wandon yayi ya miqe ya dagota ta ta zare masa wandon dagowa tayi da sauri sai kuma tayi qasa da kanta saboda batasan meyasa Allah ya dora mata mugun jin kunyar Abdul ba bata iya daga ido ta kalleshi awannan yanayi sunkuyowa yayi ya dagota ya hadata da qirjinsa yana goga mata gashin qirjinsa a jikita tsigar jikinta na qara tashi tace.

 

“Ahhh My Abdul kak…kabar….” Matseta yayi a jikinsa ya rinqa matsawa har ya hadata da dressing mirrow ya sunkuya ya zare pant din jikinta ya daga qafarta daya ya dora a saman drower mirror din saida taji zafi kafin ya gama bata damar tantance abinyi ya tsugunna ya bude qafarta sosai ya daga kansa ya sanya harshensa a gurin ya fara suck dinta yana tsotsarta da duk hikimarsa take ta fice daga hayyacinta ta saki qara tace “Ahhhh My … My Abdul wayyohhhh…” Harshensa ya tura ciki sosai take ta saki qarar azaba saboda zafin da taji ya zagayeta qoqarin janyewa takeyi yasa hanunsa biyu ya riqe qugunta sosai yaci gaba da danna harshensa a gindinta yana juyashi tare da karkadashi jikinsa na rawa yana tsuke lips dinsa yana zuqo gurin tare da tsotse ruwan da yake digowa a gurin yana mata wani irin ci da harshensa jikinsa yana tsuma sosai yana wani irin nishi na fitar hayyaci ita kanta jikinta tsuma yake saboda yanayi biyu data tsinci kanta a ciki zafi da dadi yafi awa daya yana tsotse ruwan gabanta har saida yaji tayi release sannan ya zare harshensa daga vulvar dinta ya kwanta flat a carpet din dake gaban madubin jikinsa yana wata irin rawa saboda tsananin feeling din da yakeji kasa tsayawa tayi saboda idanunta dishi² suke gani ta durqushe ta kwanta a jikinsa cikin wata siririyar murya yake kiran sunanta yana fadin “My Aysha help me please…”

 

Yana mgnr yana qara rungumeta a sanyaye tace “me zanyi maka My Abdul?” Sake matseta yayi yace “ki cini don Allah wlh marata ciwo takeyi zan iya samun matsala idan banyi release ba My Aysha na takura da yawa…” dora bakinta tayi saman nasa ta tsotsa sosai sannan ta sanya hanunta ta fara shafa qirjinsa tanayi masa tafiyar tsutsa a faffadan qirjinsa ta janye bakinta daga bakinsa ta direshi a nipples dinsa ta fara taotsarsu da wani rudadden salo tare da sanya hanunta ta fara shafa qasan penis dinsa tana wasa da twins dinsa tana mulmulasu yana lumshe ido yanajin wani mugun dadi gangaro da hanunta tayi har saman jarumarsa ta fara shafata tana zagayeta da yatsunta tana wasa da ita sosai tana aunata a hanunta duk da mugun tsorontan da takeji hakan baisa ta tauyeshi ba saida tasan duk yanda tayi shima yaji dadi sosai yanda take tsotsar mood dinsa tana zagaye harshenta a samanta tana danna bular da harshenta ai baisan sanda ya saki wani ihu ba ya danna kanta sosai ya fara tsiyaya mata madararsa a bakinta tana qoqarin cirewa amma yaqi sakin kannata saboda fitina irin tasa har saida ya gama tsiyaya mata ita tsaf a bakinta sannan ya zare hanunsa cikin gashinta yana sakin wata qaqqarfar ajiyar zuciya ta zare bakinta da sauri ta nufi bathroom da gudu ta fara sheqa amai.

 

Kamar zata amayar da kayan cikinta daqyar ya miqe yana layi ya nufi bathroom din ya dagota lkcn ta gama aman ya zuba mata ido kafin yace “sannu bansan bazaki iya hadiyewa ba da bazanyi release a bakinki ba lumshe idonta tayi taja gemunsa yayi murmushi ya kunna hitter ya fara matso ruwan zafi saida ya zuba daidai buqatarsa sannan ya sirka dana sanyi ya dagata cak ya sata a ciki ya wanke gurin da tayi aman shima yazo ya shiga ruwan ya kwanta akanta yana shafa boobs dinta ta ture hanunsa tace “nidai Allah na gaji My Abdul” bude qananun lumsassun idanunsa yayi akanta yace “ni kuma ban gaji ba abani haqqina Allah duniyar aure da dadi take musamman ka shigeta da wanda kakeso My Aysha inasonki dayawa zan iya hqr da kowa akanki kema kiyimin alqawarin hakan” lumshe idonta tayi kafin ta bude ya dora bakinsa a nononta ya fara cizawa a hankali yana mulmula kan a bakinsa saida ya danyi werming dinta sannan yace “idan kikayimin haka kin gamamin komai kuma shine soyayya ta qarshe da zaki nunamin My Aysha Ina hango matsala nan gaba”…………

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/16, 2:32 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *_AD_*

 

*_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*

 

 

Post a Comment

0 Comments