Adandi 31

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Adandi 31


31*

 

 

Bude idonta tayi akansa kamar zatayi masa mgn sai kuma ta fasa ta debi ruwa ta zuba masa a kwantacciyar sumarsa ta fulanin asali ta shafa ruwan ta sake diba ta zuba masa ta matso luquit soap din ta sanya masa ta fara wankewa yayi ajiyar zuciya suka fara wankansu cike da nishadi suna gamawa ya dauketa kamar teddy ya fito ya direta a saman dressing chair din ya fara goge mata jikinta saida ya gama ya dauke wani cream ya shafa Mata a jikinta ya sake daukar powder ya shafa mata ya bude wadroop din kasancewar dama anan aka kawo mata kayanta ya dauko wasu riga da siket English wear yasa mata.

 

Shiryawa yayi shima cikin qananun kaya ya dauka mata hijjab yasa mata ya ruqo hanunta suka fita mota suka shiga yajasu suka fice daga gdan wani katafaren gurin cin abinci yakaisu yayi musu take away suka fita ya biya wani pharmacy yasai wani cream da Dr Hasina tace masa ya nema zasuke samun sauqin sex idan suna using dashi waishi Maycorttein sannan suka nufi wani shopping mall yayi musu siyayya sosai na abubuwan da zasu buqata kafin hutun sati shidan da aka bashi na aure ya qare ya dauketa subar qasar suna zuwa gdan ta zube a qaramin parlourn da aka qawatashi da shimfidun kilisai tana mayar da numfashi shima kwanciya yayi kusa da ita yace “kin gaji ko?” Kallonsa tayi tare da daga masa gira yayi murmushi a ransa yace “ai tukunna ma” amma a fili sai yace “ayyah sorry tashi muci abinci sai muyi sallar magrib mu kwanta ko?” Kallonsa kawai tayi ta kawar dakai tasan halinsa sarai indai taji yana kwantar da muryar nan to ya shirya hanata bacci saboda haka tace “ni cikina ciwo zaiyi da dare idan ka dameni…”

 

Dariya ta bashi sosai wai cikinta ciwo zaiyi itama dariyar tayi ya miqe ya fita ya shiga kitchen saboda shidai yunwa yakeji ya dauko musu abinda yasan zasu buqata ya dawo ya hada musu abincin suka faraci shine yake bata a baki yana kallon yanda takecin abincin tana yatsina fuska yana murmushi komai na Aysha burgeshi yakeyi tun kafin su gama cin abincin ta miqe ta barshi a zaune ta haye saman ta fada bandaki tayi wanka ta sanya rigar baccinta tana shirin tayar da sallah ya shigo yace “aa karma ki tayar wlh ban yarda da wannan rinton ba” ya janye hijjab din yace “ki jirani nazo muyi tare” zama tayi tana jiransa ya fita ya shiga dakinsa ta dauko wayarta daketa Ring taga number Dr Hasina da sauri ta daga tace “He…hello Aunty nayi laifi…” katseta tayi da cewa “ja’ira yarme da son miji wato saboda saurin kibishi harkika iya mantawa bakiyi sallama da babarki ba ko?” Murmushi tayi tace “wlh aunty Mamy ce ta cazamin kai yauwa Aunty dama inason tambayarki wai idan mutum ya hadiyi sparm zaiyi masa illah ko bazaiyi masa ba” dariya sosai Dr Hasina tayi tace “ooo Aysha kice har anzo gurin to ai shikenan babu abinda zaiyi miki wasu basa iya shansa saboda kaurinsa da qarninsa ko nace qamshinsa ba kowa yakewa dadi ba idan har zaki iya kisha zai gyara miki jiki sosai kuma zai qara qarfin soyayya tsakaninki da mijinki” dariya tayi tace “tab nikam bazan iyaba dazu ma saida nayi amai” kawar da zancen Dr Hasina tayi tace “ya jikinki kinajin zafin gurin har yanzu ko yayi sauqi?” Cikin kunya tace.

 

“Nidai inaji dazu ma saida naji zafi sosai amma beyi jini ba ajiyar zuciya tayi tace “shima zaki daina idan kika saki jikinki na bawa mijinki sunan wani cream nace ya nema ku rinqa amfani dashi har zuwa lkcn da zaki saba…” katseta tayi da cewa “na shiga uku Aunty wai kina nufin cigaba zaayi da wannan abun me wahala aa nidai gsky kice masa ban warke ba” murmushi tayi tace “yaro yarone to yanzu saki zaiyi a gaba yayita kallonki Samha da lfyrsa da komai ai yamayi qoqari sosai na jinjina masa inda wanine ba dinki ba ko sake halittar gurin akayi wlh sai yayi amma har kwana takwas ya daga miki qafa kada ki bari hqrnsa ya qare ya sake yi miki aika² ki saki jikinki da mijinki halalinki ne Samha mijinki yana sonki bazaiyi abinda zai cutar dake ba kinji ki zama mai juriya sosai kinsan kufa jinin sarauta hakanan Allah yake halittarku da jarabarku a jininku” hadiye wani yawu tayi tace “dazu ma Mamy ta bani wani magani tace na rinqa sha before ko after” shigowarsa ce tasata cewa “zamuyi mgn anjima Aunty” Dr Hasina tace “Ok ki gaida Mainan kice ya kyauta daya daukemin ke ko sallama” karbe wayar yayi yace “saida nace tazo kuyi sallama amma taqi wai kunyarki takeji”

 

Murmushi tayi tace “wannan kuma tsarinka ne mainah adai bimin yata a hankali don Allah kada a wahalarmin da ita” “bakida matsala” ya fada yana ajiye wayar ya dubeta yace “babata ta bani damar nayi komai da yarta babu komai ita tanason jikoki” qasa tayi da kanta cike da tsoro hakanan sukayi sallar magrib sukayi azkar dinsu har zuwa lkcn isha sukayi sukayi shafa’i da wuturi basu tashi ba saida suka dauki qur’ani mai girma suka karanta abinda ya sawwaqa daga cikinsa sannan Samha ta tashi ta haye gadon har taja bargo zata rufa ya janye ya dagata cak yace “nifa bazaki mayar dani sakaran miji me bin matarsa dakinta ba dakina zakizo muje yau mu gwada qwanji me qarfi ya qwaci kansa” kallonsa tayi tayi raurau da ido daidai lkcn da ya sauketa a gadon yayi murmushi yace “banason rakinki me kashewa mutum gwiwa ki qyaleni na kwashi dafge yau nima na dorar da dadin gurinnan kinji” itadai batayi masa mgn ba ya kashe hasken dakin ya kunna lamp me blue din haske ya zare doguwar rigar jikinsa ya hauro gadon ya riqota jikinsa yana lalubar bakinta harya hadesu ya fara aika mata da saqwanninsa da dole sukasa ta sakar masa jiki saida ya bata hankalinta sosai yaga tazo iya wuya sannan ya dauki creai din ya shafa mata a gabanta yadan tura yatsansa har ciki ya shasshafa sosai ya sake bin dick dinsa ya shafa sannan yayi addu’a ya fara qoqarin shigarta ta lumshe idonta tanajin shigar burarsa a hankali duk da har yanzu tanajin zafi zafi kadan amma tasamu sauqi sosai saboda santsin cream din da danshin gindinta habawa tuni Mainah Abdu ya susuce ya rinqa zunduma mata ihu yana kiran “wayyohhh My Aysha wayyohhhh dadi matata ahhhhhhh dadi sosai dadi….”

 

Yana sukuwa akanta yana ihu yana gurnani da wani irin kuka hadida nishi daya qara gigita duniyar Samha itadai ba dadi takeji ba saboda sabon guri be wasu ba amma tanajin dadi da dadin da mijin nata yakeji tana tayashi tare da gantsoro masa gindinta yaci son ransa kayy wannan rana taga abu dole ne yace zasu shiga filin gwada qwanji itakam taga irin nasa qwanjin bayan cuyuwa har lasuwa tayi da tanduwa tsaf wai a hakama dan yana tunanin dinkin dake jikinta ne daqyar ta samu ya saurara mata.

 

Suka kwanta suna mayar da numfashi kamota jikinsa yayi yana cewa “wow! Dadi My Aysha wlh har yanzu jin zumarki nakeyi Allah na gde maka daka bani wannan zazzaqar gonar nayi shukata nayi ban ruwa son Raina” wanka sukayi sannan suka dawo suka kwanta baccinta me dadi cike da albarkar mijinta Samha tayi saida yaga tayi bacci sannan ya tashi a hankali ya bude dakin ya shiga dakinta jakar hanunta ya dauka ya bude saboda yaga sanda Mamy ta bata magungunan amma bai fahimci wanne iri bane ya debesu ya zuba mata power chocolate ta qara qarfin sha’awa wadda ya siyo dazu da sukaje pharmacy domin siyan Maycorttein cream.

 

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/16, 7:11 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *_AD_*

 

*_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*

Post a Comment

0 Comments