Adandi 32

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Adandi 32


*32*

 

Murmushi yayi ya zuge jakar ya fara duba magungunan daya cire a jakar tata magungunan hana daukar ciki ne harda wanda Idan tasha ko cikin ya shiga zai watsoshi waje wani baqin ciki ya caki zuciyarsa amma daya tuna tsiyar daya shuka sai ya juya ya sauka qasa da sauri ya shiga kitchen ya bude wata drower dake can sama wadda yasan tsayin Samha bazai kaiba shima saida ya taka wani stool sannan yakai ya dora maganin ya fito ya koma saman ya bude dakin tana baccinta cikin kwanciyar hankali ya kwanta a gefenta ya sake janyota jikinsa yana shafa bayanta har shima baccin ya daukesa fitinannen ana kiran asuba ya tashi bata tashiba har yaje yayi wanka ya dauro alwala ya dawo yasa kayansa har ya juya zan fita ya tasheta qin tashi tayi saida ya dagata cak ya direta a bathroom din yanajin mood dinsa na qoqarin miqewa yayi saurin fita yace “zanje masallaci a shiryamin break bana abinci ba na qasanki nakeso na faraci”

 

Bata kulashi ba ta shiga tayi wankanta ta daura alwala ta fito daga ita sai towel ta bude qofa ta shiga dakinta tanajin qasanta yanayi mata wani ciwo² haka ta shirya tasa kayanta tayi sallarta tana zaune tana azkar din safiya taji shigowarsa da yar waqarsa bai shigo dakin ba dakinsa ya shiga yaga batanan tsayawa yayi yana duba email dinsa da yaga saqonni rututu yawanci duk na tayashi murnar aurene zama yayi yana bada amsa.

 

Ita kuwa tana zaune kamar an tsikareta ta miqe tace “kayyy Mamy tacemin na rinqasha before ko after yanzun kuma ai an dade amma dai bari nasha zaimin amfani wataran” ta bude jakarta ta dauki kwali daya ta bude ta balli biyu kamar yanda Mamy tace mata ta watsa a bakinta da taji sunada zaqi ma batasa ruwa ba saida ta tsotsesu tsaf sannan ta matsa dispenser ta tsiyayo na zafi ta sirka dana sanyi kadan ta kafa kanta ta shanye ta koma ta haye gadon ta kwanta taja blanket tana cewa “bazanje ka qaramin gajiya ba donkai naga ba tausayi ka cikaba” tana kwanciya bacci ya dauketa bataji shigowarsa ba har yagama dube²nsa ya haura gadon ya kwanta ya janyota jikinsa yace “kin manta abinda na fada miki ko?” Miqa tayi ta gantsoro masa qirjinta yayi saurin cafkewa yace “zansha amma ke me kikasha?” Yatsina fuska tayi tace “babu komai nidai kawai kasha qaiqayi sukeyimin” kallonta yayi sosai yayi murmushin mugunta ya miqe fita yayi da sauri tarkonsa ya kama kurciya ya shiga kitchen ya dauki nono kindirmo ya zuba a wani dan cup ya jorner a sucket ya jefa sugar Dr Hasina ce tabashi wannan satar amsar washegarin ranar da aka kawo Samha da tazo dubata yaga ta dafa mata nono da suger ya juye a cup biyu ya nufi saman ya tarar da ita a zaune sai mammatse qafafu takeyi bai nuna alamun yama lura ba ya zauna a kusa da ita tayi maza ta shige jikinsa tana kiran.

 

 

“Wayyohhh My Abdul ka taimakeni wani irin abu nakeji Allah ka taimaka min don Allah…” Rufe mata baki yayi da cup din ya danna kanta sosai kusan dura yayi mata da zafinsa da komai amma bai dauke cup dinba saida yaga ta shanye tsaf sannan yayi murmushi ya ajiye ya yagi tissue ya goge mata bakinta shima ya dauki tasa ya kafa kansa ya shanye cikin kwanciyar hankali ya miqe zai fita tayi saurin riqoshi jikinta yana rawa saboda qara mata abu me zafin da yayi kamar ya qara kunnata ne qamqameshi tayi ta fashe da kuka tace “na shiga ukuna My Abdul don Allah ka taimakeni kayi ko kadanne wlh vulvar na kamar zai fito wani zut² yakeyimin” bata damu da yanda ya daure fuska ba tayi saurin cafkar penis dinsa tare da durqushe ta daga rigar dake jikinsa dake qwararren dan duniya ne ko boxes besa ba aikuwa ta fara mulmula ta tana wani irin girgiza tace “ashema ta miqe itama tanaso kake neman wahalar dani…” bata iya qarasa fadar abinda zatace ba ta cafki burar da bakinta yayi wani irin ihu yace.

 

“Ahhhh Aysha zaki tsinketa” lumshe idonta tayi taci gaba da tsotsar ta tana yawo da hanunta a cinyarsa yanda yaga jikinsa tana luguiguice masa aniyarsa yasashi janyewa a hankali ya zube a gurin kafin yayi mata umarni ma tuni ta cire rigarta ya kama nononta yasa a bakinsa ya fara tsotsarsa kamar tsamiya yanayi yana shafo gindinta da yaketa tsiyaya yana jangwalata yana qara kunnata duk ta susuce masa sai qara narke masa takeyi.

 

Saida ya bata hankalinta sosai sannan ya dauki cream din ya shafa mata ya fara sanya burarsa a ciki yana wasa da ita cikin rawar murya yace “me…me kikeso nayi miki” da sauri ta dannashi da qarfi ba ita ba harshi saida yayi ihu saboda tsukewar da tayi damma da taimakon cream din saida ya gama daidaita zaman mood dinsa cikin vulvo dinta kafin ya fara cakawa ma ta fara bangaro masa gindin tana cewa “kayi…kayi kayi mana My Abdul” daqyar ya cire tsoron ya fara motsawa a hankali saboda tsukewar da yaji gurin yayi dadin da yake fuzgarsa ne yasashi zagewa ya rinqa caccakarta sosai daga ita harshi suna ihu suna rirriqe juna saboda dadi itadai Samha magani ne ke kwasarta shi kuwa asalin dadinta ne ya mantar dashi komai ya rinqa caccakarta kamar ba gobe yana kurdawa da sangartacciyar burarsa lungu da saqo na gindinta yana zakudarta son ransa.

 

Uhm gumu fah tayi gumu Hajiya Samha magani ya fara sakinta ta fara dawowa daidai zafi ya mamaye gurbin zaqi da gardi da gishirin da takeji yana bata a gindinta ta riqeshi da sauri ta saki kuka tace “Abdu…kak…zafi wayyohhhh Abdullah zaka kasheni ciwo can can ciki ciwo wayyoh Mamy na Dad…..” Bata iya qarasawa ba saboda wata azaba da taji ta saki qara me qarfi take ta fice daga hayyacinta hakanne yasashi dawowa nasa hayyacin ya fara zare dick dinsa a hankali harya fita gaba daya kawai sai yaga jini a saman burarsa yace “ya salam dubata ya shigayi sosai yayi ajiyar zuciya ya kwanta yana duba agogo takwas da arba’in da takwas bai tabata ba saima miqewa da yayi ya dauki wayarsa ya dauki tata don ko number Mamy bashida ita ya dauka a wayarta ya kira bugu daya biyu ana uku ta daga ya marairaice murya yace “Surukata Allah ya taimakeki muna gdy sosai bantaba jin dadin sex da My Aysha kamar jiya da yau ba saboda taimakon magungunan qarin ni’imar da kika bamu ashe haka kikesona surukata…”

 

Tsawa ta daka masa tace “kai banason mgnr banza meye ya faru cikin ya zube ne?” Murmushi yayi yace “bansani ba amma tana buqatar taimakonki ke ya kamata ki tsaya a kanta a yanayin da take ciki….” Kit ta kashe wayar ta fito da gudu daga ita sai rigar bacci ta nufi bangaren fulani Hadiza tana shiga ta janyota tace “zo.. zo muje yaron cen ya fara zuwa hanu naji ya fara susucewa aini dama nasan farar haihuwa nayi dan iskan cikin daya liqa mata yabi ruwa inajin shine yasa takeshan wahala yanzu ya kirani ya fadamin”

 

Tana surutun fulani Hadiza tasa mata hijjab suka fito driven Mamy ne ya tuqasu har zuwa gdan suna zuwa shi kuma motarsa tana fita ya zuge glass ya daga musu hanu binsa Mamy tayi da kallo tace “da sannu zaka gane kuranka” a qaramin parlour suka tarar da ita a kishingide taci uwar kwalliyarta da atamfa dinkin doguwar riga ta nada dankwalinta turus sukayi suka tsaya ta yunqura ta miqe daqyar da tsamin jikinta tace “Ma… Mamy meye ya kawoki gdanmu da safennan lfy kuwa?” Shaqota tayi tace “dan kutumar ubanki dake da jahilin daqiqin mijin naki ni abokiyar wasanku ce” daqyar ya bambareta daga hanunta yace “haba surukata me yayi zafi haka na dauka sallama kikazo yimana zaki koma birnin tarayya ashe illatani kikazo kiyi me yayi zafi haka yarki yar albarka me biyayya wlh surukata naji dadin daren jiya mun rayashi da My Aysha sannan yau da safe muka qara bakiga yanda take tafiya ba har yanzu bata sababa ai kinsan sai a hankali kudi ya zaro a aljihunsa da baisan adadinsu ba ya kama hanun fulani Hadiza yasa Mata yace “ inajin kunyar surukata don Allah ke ki nemo mana irin maganin nan data bawa My Aysha jiya naga kamar daga bangarenki ta fito dasu”

 

Yana fadin haka Mamy ta zube jabar a qasa tana binsa da kallon mamaki duk yanda take tunanin Mainah Abdu ya wucce nan wato duk abinda ta fadawa yar tata yaji ko kuma sallamammiyar ta fada masa” murmushi yayi ya kalli Samha da taketa sharar hawaye yayi saurin zuwa gabanta yace “oh gud My Aysha don Allah kada kiyimin asarar hawayen nan naki dazu kinyi na dadi zumata ta ratsaki yanzu kuma kiyi wani kukan shidin na meyene ai gdy ya kamata kiyiwa Mamy yau tasaki kinsan dadin sex da mijinki ko” rintse idonta tayi yasa harshensa ya fara lashe hawayen yajata ya zaunar da ita a dinning ya dauki abincin da yayi musu order yakai wasu gaban Mamy yace “surukata karkice munyi miki rowa ga breakfast nan tunda Allah yayi da rabonki kin kawo mana ziyarar asuba kema ki karya fulani kema Bismillah matata bata fara girki ba yanzu dawainiyar sabawa dani takeyi tukunna Idan ta goge a gado to kowacce harka zata zama me sauqi Idanma da rabo na bata Baby kunga saita huta gaba daya saita haihu ta fara girki”

 

Watsi Mamy tayi da abincin ta miqe tace “kaine matsiyaci Abdullahi wlh nafi qarfin cin abinci a gdanka kuma zaka gane ni Lubabatu ba abokiyar wasanku bace sakarai kawai shashasha” tana fadin haka ta juya ta fice fuuu kamar kububuwa wannan lamari yana daure mata kai to waye ya gayawa Mamy batada lfy meye dalilin zuwanta da safennan? Bata samu damar bawa kanta amsa ba yazo ya zauna a kusa da ita ya dago kanta da har yanzu idonta yake zubar da hawaye tace “zuciyata ta kasa hutawa da tunanin rainin dake tsakaninka da mahaifiyata Abdul Mamy itace uwar data tsuguna ta kawoni duniya koda ace bata haifeni ba riqeni tayi tafi gaban wannan kalaman ya rinqa gilmawa tsakanin ku Abdul nasani guga da yawa bata tsira dan qashin kanta saidai taci arziqin igiya meyasa kana iqirarin kana sona amma babu ragayya kota kwabo tsakaninka da mahaifiyata haba haba Abdul tayaya zakayi tunanin zakaji dadin zama dani a haka…..” Tana mgnr ne cikin kuka duk sai yaji tausayinta ya kamashi lallai batasan wacece Mamy ba da bata fada masa wannan kalaman akanta ba……..

 

 

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/17, 10:18 AM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *_AD_*

 

*_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*

 

 

Post a Comment

0 Comments