Adandi 41

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Adandi 41


41*

 

 

Miqewa yayi da sauri yace “wacce?” Ajiyar zuciya yayi yace “ok tananan State C.I.D hospital kenan to ku Kira yan uwanta ku basu gawarta amfaninta ya qare amma dai ina fatan kun tattara bayanan data baku before ta mutu ko?” Samha bataji me akace masa ba ya miqe yace “babu matsala ku basu ita kawai ai dama qarshen alewa qasa iyakar HIV ce kawai tayi ajalinta ai qarshenta yayi kyau dayar ma tana hanu amma a qoqarinta na guduwa daga gdanta ta samu accident yanzu haka tana Asibiti ana kula da ita” da wannan surutun ya fice yabar Samha sake da baki tana mamakin ko wace wannan da Abdul yake jawa alkaba’ih haka miqewa tayi ta nufi bathroom ta sake wanke bakinta ta canza kayanta ta fito parlour daidai lkcn da Mama Mairoh take shigowa hanunta dauke da Muhammad da Al’ameen Yasmin tana dauke da Ahmad zama tayi suka gaisa sosai da Mama Mairoh suna qarewa juna kallo kafin Samha ta karbi Muhammad tasa masa nono a baki yasha ta kuma daukan Al’ameen tasa masa shima shi dama ba damuwa yayi da nonon ba kadan yasha ya saki Ahmad shine qarshe saboda shi duk yafisu jarabar shan nono shiyasa take bashi a qarshe.

 

 

Saida ta gama feedings din yaran ta miqasu ta kwanta a kujerar tace “nagaji da yawa Mamana bacci nakeji ko waye yazo ace masa bacci nakeyi” dariya sosai Yasmin takeyi tace “ai dole ki gaji wannan mijin naki wai ina ya tafine naga ya fita da gudu a qafa” murmushi tayi tace “kun daifi kusa nikam bazance komai ba” dariya Yasmin ta kumayi tace “aa ke dashi kukafi kusa tunda nima mun kusa mu zama kusa da Yaya Mansoor” kallonta tayi tace “kamar yafa waini ya muke da Mansoor ne?” Zama tayi tace “mahaifiyar Mansoor Mama Rahi qanwace a gurinsu Mai martaba da Dad uwa daya uba daya amma ta rasu anan gdan aka rikeshi tun yana qarami sannan babansa abokin Mai martaba ne kuma yanzu shine wazirin fada so yanzu bikina dashi ma saura wata biyu” ajiyar zuciya tayi tace “mamy ta cuceni da yawa data hana Dad ya nunamin dangina a baya wlh da duk bansan inada wannan gatan ba” miqewa tayi tace “Ita Mama ana Hira saidai tayi shiru kamar robbot bazatayi mgn ba” Yasmin ce ta cafe da cewa “aini tunda na taso a haka nasan Mama Mairoh tun ma tana Daura kinsan qanwa ce a gurin fulanin mu sarkin daura ne babansu shekarun baya ta bata aka nemeta aka rasa sai bayan shekara goma sha biyar aka ganota a garin Bayelsa tana hauka tuburan shine fah aka dage mata da magani har Allah yasa aljanun suka sauka amma kuma tayi loosing memory dinta na baya gaba daya so shiyasa bata cika mgn ba” taugunawa Samha tayi a gabanta tana share mata hawayen da yake zuba a fuskarta tace “kiyi hqr ki daina kukannan Mama babu wani abu dazai samu mutum face da sanin Allah insha Allahu memorynki zai dawo” kama hanun Samha tayi tana wani kuka me ban tausayi tace.

 

“Idan na kalleki sai qwaqwalwata ta rinqa yimin gizon wani abu dana kasa gane menene tabbas inajin kamar nayi rashin wasu bangarori da dama na rayuwata” miqewa Samha tayi tace “kukanki tabamin zuciya yakeyi Mama Mairoh ki daina don Allah wlh ko kukan Mamy banajinsa a jikina kamar yanda nakejin naki” shigowar Mainah Abdu ce tasata miqewa ya kirata tabishi ya ruqota tare da mayar da qofar ya rufe ya rungumeta ta baya yana shinshinar wuyanta yana sauke ajiyar numfashi tare da dora bakinsa a saman wuyanta yana lasa yana lumshe idonsa itama lumshe nata tayi tare da shafa kansa tace “My Abdul” bai amsaba sai daga wuyanta da yayi ya sakar mata wani rikitaccen kiss sukaja numfashi a tare ya hadata da bango ya matse tare da dora bakinsa a nata yana lasar lips dinta yana shafa bayanta.

 

Duk ya gama sauke mata kasala kafin su zube a gurin ya kwanta a qasan ta danneshi yasa hanunsa ya zuge zip din rigarta ya fito da breast dinta yana matsawa a hankali gabadaya yagama saukar mata da kasala batasan sanda tasa masa boobs dinta a bakinsa ba tana shafa kansa shikuma ya zage sai shan nono yakeyi saida yasha me isarsa sannan ya saki ya kama dayan yanasha yana wani kanne ido kamar wanda aka yaye be qoshi ba ya jima yanasha ta janye a hankali ta zuge wandonsa ta fito da farar penis dinsa tana shafawa tare da jijjiga ta ya saki wani nishi yanajin wani mugun dadi sanya bakinta tayi ta ringa tsotsarta tanayi masa tausa a duwawunsa tuni ya fita daga hayyacinsa ya fara sakar mata ihu yana shure² yana qamqameta rufe masa baki take amma yaqiyin shiru yanda take tsotsesa tana lashe twins dinsa tare da mood dinsa yasashi gaba daya ya manta dame yazo ma ya dauka a gidan ai batayi aune ba taji ya tureta yayi juyi ya dawo samanta ya bude cinyarta ya kafa kansa a gindinta ya sanya harshensa ya fara lashe tsummamme ruwan da yake zubowa yanayi mata wani mahaukacin sucks ita kuma tana turo masa gurin tana qara danna kansa tana nishin kirsa tana cewa “wayyohh Allah na My Abdul kacini don Allah please dadi ahhhhh My…..” Zare harshensa yayi lkcn da yaji ta saki qara ya sake dagata ya miqar da ita ta dafa drower mirrow tayi masa goho ya fara soka mata burarsa suna sakin ihun dadi tare wayyohh aure dadi cinta yakeyi da qarfinsa yana matsa nononta yana zungura mata burarsa tana ihu tana hawaye shima yanayi sun dauki kusan minti talatin a haka qafafunta suka gaza daukarta ta fara qasa juyo da iya yayi da sauri ya hadata da wadroop yasa hanunsa ya daga qafarta daya ya tallafo bombom dinta yaci gaba da cinta a tsaye yana caccaketa suna ihun dadi dagata yayi ya mayar da ita gadon ya sake danneta yaci gaba da gashi qarfin Samha fah ya soma qarewa shikuma kamar qara masa akeyi jinin ya motsa na sarauta sai qara shigewa yakeyi yanayi Mata kuka wiwi hakadai taci gaba da tayashi har yasamu yayi release ya qamqameta yaqi dagata yana keta uban gumi jikinsa ya dauki wani zafi zummmm yana hade haqori kuma yaqi dagata saboda jaraba………

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/22, 2:10 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *AD*

 

 

Post a Comment

0 Comments