Adandi 6

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Adandi 6


6*

 

Girgiza masa kai tayi tayi raurau da ido zatayi kuka ya miqe kawai ya juyata yaci gaba da tsotsarta yanajin dadi itama tanaji sosai rayuwar tanayi mata dadi idan tana marking love da Na’im yanda yake sarrafa nononta yake shafa gabanta yana sauke numfashi yana zagaye gurin da yatsansa yanajin yanda ruwa yake bulbulowa yana cika hanunsa mugun son shigarta yake amma bai Isa yayi mata dole ba janye hanunsa yayi daga gindinta yakai bakinsa gurin yana tsotsa tare da tura harshensa ta qanqameshi sosai saboda zafi zafin da takeji tace.

 

“ahhhhh na… Na’im ka bari zazza…zafi…” Bai bari ba yaci gaba da cinta da harshensa yana karkadawa yana tsotsa yana zuqo wa da wani irin rikitaccen salo ta rintse idonta jikinta na rawa ta danna kansa da qarfi ta saki wata qara ya dago idanunsa ya zuba mata ido har yanzu jikinta rawa yakeyi tana sauke ajiyar zuciya saida yaji ta gama release dinta gaba daya sannan ya haura samanta ya kwanta luf hanunsa riqe da madaidaitan nononta cikakku masu daukan hankali irin masu fadin nan ta qasa daqo shayar ma mace tayi basa zubewa ya sake sanya harshensa yana lasar nipples dinta yana kallonta yanda ta lumshe ido yana mamakin dalilin da yasa taqi yarda ya shigeta bayan daga ganin yanda take tana buqatar susa a gurin.

 

 

Penis dinsa ya kama ya fara goga mata a saman tsinin gindinta sukaja wani nishi tare sunajin wani mugun dadi tace “wayyohhh Allah na dadi Allah ka nunamin ranar da mijina zai samin burarsa a gindina da ganinta zatayi dadi Na’im amma taka qarama ce ko ta kowa ma haka take?” Bakinsa ya dora saman nata yace “aa kowa da irin halittarsa burata bata da girma amma tanada aiki sosai zata jiyar dake dadi Samha nace ki yarda ayi bikinmu kya qarasa karatunki a gdana kinqi kuma dukkanmu muna buqatar cin junanmu please”

 

Kawar da kanta tayi tare da tureshi batasan meyasa batajin son auran Na’im tun kafin ma ta fada soyayyar Abdul bata tabason Na’im da aure ba bathroom ta shiga ta kulle tayi wanka ta fito ta shinkafa sallaya ta tayar da sallah yana kwance yana kallonta har ta idar tayi wuturi taci gaba da kai kukanta ga Allah tun yana kallonta yana mamakin halinta har bacci ya dauketa iskanci da tantiranci da shaye² idan aka samu Samha a cikin mata to an rufe get amma bata wasa da abinda ya shafi tsakaninta da mahaccinta sannan taqi aminta da sex kuma taqi yarda ta dandana gardin giya ko sau daya batta dai da corcen da qwayoyinta ko syrup batasha duk tace na qananun yarane ta fitar da dubu darirrika don ta hau gajimare wannan ba komai ne a gurinta ba amma ba.
Bata gama ba sai biyu na dare ta koma ta shige jikinsa ta kwanta tare dayin addu’a bacci me dadi ya dauketa ko cikin baccinta mafarkin Abdul ne wai gasu nan saman doki sun fita kilisa suna zaga wani lambu ya sauka daga kan nasa dokin yajawa nata linzami ya tsaya ya sanya hanunsa ya dagota kamar wata yar baby ya nufi wani guri da akayi shimfida da wani kilishi me taushi ya kwantar da ita ya koma saitin fuskarta ya dora kafadarsa a qirjinta ya hada bakinta da nashi tare da rufe mata hanci da nasa hancin taja numfashi me qarfi wanda yayi daidai da qwallah kiran sallar asuba a kunnenta tayi juyi a jikin Na’im tace “My Abdul kanada kyau…”

 

Rufe mata baki yayi zuciyarsa na tafasa ya miqe ya nufi bathroom itama ta bude idonta ta tuna ashefa da Na’im take kwance ta langwabar dakai gefe tana ajiyar zuciya tace “ba laifi na bane sonka ne My Abdul inasonka” daidai lkcn ya fito ya dauki sallaya ya tada sallah itama ta shiga ta fito tayi raka’atainul fajri ta zauna tayi zikirinta da abubuwan data mayar farillah a gurinta na addu’o’i sannan tayi sallar asuba tayi azkar ta miqe ta shige wanka saboda lecturer safe gareta ta fito bata damu da ganinsa a tube ba yana shafa joystick dinsa ba ta nufi mirror ta dauki lotion ta fara shafawa ya taso ya nufota tayi saurin daga masa hanu tace “kada kazomin nan inada abinda yafika muhimmanci a wannan lkcn Abdul nasan yanacan yana tunanin zuwana bazan bata masa lkc ba saboda shi yanada qima a gurin….” Dora hanunsa yayi akan bakinta yace “naji ya isa haka banason wulaqanci dacin fuska bazan hanaki wahalar da zuciyarki ba amma kisa a ranki Na’im shine mijinki”

 

Tsaki taja taci gaba da shirinta shima kayansa ya dauka yasa ya dauki key din motarsa ya zari raffers ta dubu dubu guda uku ya ajiye mata yace “zan kwana biyu banzo ba saboda zanje China badon kinqi ba kinga da tare zamu tafi kawai” bata daga kai ta kalleshi ba balle yasa ran zata amsa masa ya matso ya sumbaci kuncinta yace “sai fa na dandani zaqin ruwan gindinki ko kinaso ko bakyaso yarinya garama ki saki ranki muyi cikin jin dadi bazanyi miki dole ba saboda inada Mata da yawa da nake rage zafi dasu duk da nasan bazasuyi dadinki da zumarki ba ruwanki har wani gardi yakeyi”

 

 

Ficewa yayi daga dakin yana mata fito haushi da takaici bai barta tayi masa mgn ba “wai yanada mata da yawa da yake rage zafi dasu to ki zaici ubansa wannan karon ko sex chat din bazasuyi ba.
Shirinta ta farayi bayan ta shafa mai ta dauki wata doguwar riga milk ta dauki ribbon kalar rigar ta daure gashinta tasa barima qaramar gold a kunnenta ta daura agogo tare da zuba zobunan gold da azurfa a hanunta nandanan ta dauki da kyau ma fitina kallon kanta tayi a dressing mirrow ita kanta tasan tayi kyau tayiwa kanta murmushi ta dauki hijjab milk tasa ta saki niqaf din jikinsa ta dauki glass siriri me masaqali milk ta sanya ta kalli kanta a madubi tare da sakin ajiyar numfashi jinta takeyi kamar ba ita ba jaka ta dauka da takalmi milk ta juya zata dauki wayoyinta sai taga Zainab da Rams suna kallonta cike da mamaki,
Bata tsaya jin abinda zasuce ba ta fice ta dauki qur’aninta me ta sanya a jaka tace “ina jiranku a waje” ta fice Rams ce ta fara fitowa itama ta saka wani dan madaidaicin hijjab tasa tabi bayanta Zainab Nadiya da Surry suka kwashe da dariya Surry tace “kaga yan abi yarima asha kida su Ramatu anyi asara babu raayin kai sai na wani”

 

Da haka suka fita ko a hanya tsiya sukeyi Mata amma banda Rams saboda ita dama saboda Samha takeyin komai amma ba tarbiyyar gdansu bace mahaifinta akwai tsanani wajen tarbiyya hakanne yasa ta zabi zaman hostel saboda ta sheqe ayarta son ranta wanda bayan haduwarsu da Samha tace ta dawo gdanta suke iya shegensu son ransu.
Suna zuwa makarantar tayi parking suka fito itace qarshen fitowa aikuwa dalubai suka zuba musu ido masu zundensu nayi masu yi musu dariya nayi bata damu da kallon da akeyi musu ba ta nufi department dinsu hankalinta kwance burinta kawai ta burge Abdul a qa’ida qarfe takwas malam Mus’ab yake shigowa amma saboda lbrn da akaje aka isar masa na Samha ta saka hijjab yau bai iya bari lkcn ya cika ba ya nufo department din nasu lkcn tana zaune tana duba handout dinsa saboda gwaji zaiyi musu ta dage niqaf din sai tabaron wanda kusan dole ya zame mata saboda tanada yar matsalar idonu kai tsaye yana shigowa kusa da ita yaje ya tsaya yana qare mata kallo tare da fadin “tsarki ya tabbata ga ubangijin daya nufi wannan baiwa tasa da gane gsky” ajiyar numfashi yayi ya sunkuyar da fuskarta daidai fuskarta yace “Samha Sa’ad Dandoki”…….

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *_AD_*

 

*_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*

Post a Comment

0 Comments