Auren Gado 29-30

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Auren Gado 29-30


2⃣9⃣&3⃣0⃣

*Aslm Masoya Ina matukar baku hakurin jina Shiru da kukayi saboda jinyar da nayi, Amma Alhamdulillah yanzu nafara warware wa kuma da izinin ubangiji koba yawa kullum zaku rika samun koda page daya duk ranarda nakeji na dai dai banyi Alkawarin kullum ba saboda yanayin da nake ciki, wainda sukayi min magana a wtsp kota waya ba amsa kuyimin uzuri ku fahimce ni yanzu haka sakonnin ku* *bansan ta Ina zanfara budesu ba, kuma don Allah ga number waya duk mai bukatar littafin nan ku tuntubi wainnan numbobin saboda bana son kiran wayar yana mun yawa 08032252760*
*08175479641 kutun tubi wainnan domin biya da kuma adding agrp nagode*

 

……………Kara hade jikinta takeyi jitake kamar tayi tsuntsuwa ta bar dakin, saboda tsorata dashi da tayi, Al amarin khaleel yafi karfin tunanin ta, jitayi kawai ya janyo hannun ta ya fisgota tsakiyar cinyoyin shi, matseta yayi gam, tanajin yanda yake tsikarin ta da Abu mai shegen tauri kamar rodi, zagaye west dinta yayi yana mai dora fuskar shi saman wuyan ta, cikin wata irin murya yace, “are feeling my hardness? Umm am so so honey, all because of you baby. Jikinta mugun tsuma yakeyi yau tana ganin Rayuwar da bata tabaji ko gani ba, khaleel is shameless, jin yana zame rigar saman yasa tayi saurin riko hannun shi, “don Allah kabarmin Rigata. “Kinsan musu won’t solve any problem? Just wait. Yana cirewa ya wurgar tareda saka hannu zai zame ta cikin, Abu daya ta fahimta dashi musunta ba Abinda zai hanashi don haka ta runtse idanun ta tareda sallama mai ragamar rayuwar ta taga iya gudun Ruwan shi.

“Oh my goodness, oh oh baby look at your bobby’s, jikin shi narawa yayi sama da hannun shi, ba wani jan Aji ko jira ya fara shafo nippy dinta y’an kanana jajaye dasu ga kirjin a mulmule gwanin sha’awa, yarasa Ina zai saka wainnan beautiful creatures din, “they are mine baby you are mine my wife, oh god. Dagata yayi cak zuwa gado Wanda sai yanzu ta bude idanun ta tareda sallama mai ragamar rayuwar ta baki daya, ya mugun rikice mata murzasu yakeyi kamar bazai kuma ganin suba, gaba daya ya jika mata kirji da ruwan hawayen shi, baifi minti talatin ba yasamu relief ta hanyar wanketa da wasu irin fitinannun ruwan shi masu dan banzan yawa, rungume ta yayi tsam tareda yi kamar zai tsage jikinta ya shige, first experience a rayuwar shi ana cewa ba maza virgin, shidai Allah yagani ko release zaiyi saidai cikin bacci yatashi yaganshi a jike, bai taba sha’awar kwanciya da wata y’a mace ba all his life sai akan Naziya, yaji yes he is a man, duk da yaso ya fi haka lasting never mind next time.
Hawayen ta yake bi da kallo tareda karewa kyakkyawar fuskar ta kallo, soyayyar ta is something else a zuciyar shi, before feeling din daban ne but now al amarin ya Kara girma a zuciyar shi, hannu yasa tareda matsawa dakyau yana fuskantar ta, share hawayen yayi a zuciyar yace “bazaki kuma kuka because of me ba, I promise to make you happy ba kuka a rayuwar Aure na dake, bakisan matsayin kiba a zuciya ta, you mean the world to me.
Yana kallon ta har bacci mai nauyi ya dauketa, zuciyar ta na sama da kasa, farar fatar ta ya zubawa ido, yana kallon yanda ya rufe mata kirji da blanket so yake ya Kara kallon su Amma yasan zai hanata bacci don haka ya danne tareda matsawa jikin ta ya rungume ta, batareda ya shirya ba bacci mai shegen dadi ya tafi dashi domin bayason yayi missing single moment atareda ita, shi ba mutum bane mai son datti Amma what he is feeling a tareda ita bazai bari ya tashi ba.

Wanda a wannan daren yayi wa su momy mugun tsawo fauziya tayi kuka kamar zata mutu saboda bakin ciki domin khaleel ya gama nuna mata ita batada value a rayuwar shi, momy kuwa ba kukan da takeyi sai na za agurbata mata zuri’a da jinin talaka, kuma bazata taba Y’ar da da hakan ba,

Bacci sukayi mai dadin gaske Wanda khaleel zai iya cewa bai taba bacci mai cikeda dadi a rayuwar shiba, so much relief and comfortable, bugun kofar da akeyi ne yafarkar dasu a firgice, domin bugun bana hankali bane, tashi sukayi a firgice har suna gware goshin juna, tayi saurin juya mai baya tareda kame blanket din gam tana mai tuna Abinda yafaru jiya, zaro idanun ta tayi “did he really do it? Or what, Tafada tana shafo kasanta taji pant dinta na nan Amma Abinda ya faru tsakanin ta dashi bazai taba bari ta iya hada ido dashi ba, binta yakeyi da kallo kafin a kuma buga kofar tareda kwala mai Kira, “khaleel kabude kofar nan ko inbata maka rai. Yaji muryar momy na fada, durowa yayi batareda ya bata lokaci ba ya nufi kofa, budewa yayi dama shi badamuwar shibane aganshi a kana nan kaya, danno kofar sukayi yana budewa, fauziya ce da momy suka fado, Wanda Naziya kamar ta nutse akasa saboda kunya da kuma halin da take ciki.
Ja yayi tareda saka hannu ya rike haba yana jiran yaga me zasuyi, fauziya ce ta kalle ta cikeda bakin ciki, “kedai anyi mara kunya a rayuwa, ki Auri yaya kidawo ki Auri kani ki iya kwanciya dasu saboda rashin ta ido. Ji tayi kamar ta shige kasa saboda kunya da takaici wani irin girgiza kai takeyi tareda jan blanket din tana kudun dunewa, kallon shi momy takeyi cikeda tuhuma” khaleel me nake shirin gani? Baka bawa uwar gidan ka kulawa ba kafara da Amarya, yaushe ka canja haka saboda mace, Ina ce kaki yarda har yau ka kula fauziya, ita wannan Zuma ta zuba anata da tana zuwa ka hauke ma? Ke kuma tashi ingani munafuka, shine farko ko kinbi wani a waje aka likama d’ana. Tafada tana nufo gadon, ganin Abun nasu bamai karewa bane yasa ya matso kusa da su duka ya kalleta tana kuka tareda dunkulewa a gadon, “Momy ku fita muyi wanka kunga ko sallah bamuyi ba mun makara idan muka shirya zamu fito mu amsa duk tanbayoyin ku. Ya kalli fauziya fuskar shi a hade “you Ina tunanin Saina saki akan hanyar da ta dace zaki dawo cikin hayyacin ki kina wuce gona da iri kibini a hankali. Kuka tasa tareda cewa “khaleel ban yafe hakkina daka danne min ba yanzu kiri kiri kaki kusan tata kusan wata nawa Ina gidanka daga kawota har ka shige mata, Allah sai ya sakamin. Matsawa yayi cikin zafi ” kina kiran wata mara kunya, bayan kece babbar mara kunyar kina maganar namiji ya kwanta dake bako kunya agaban mahaifiyata kina matsayin budurwa, Toh bana ra’ayi idan kin gaji da Ajiya ki jika kisha kayanki am not interested, ba kida hakki atare dani bazan taba bawa zuciya ta Abinda bata ra’ayiba, now get lost. Ya nuna mata hanyar waje, tafita da gudu tana kuka momy ta kalle shi “kayi kafito we need to talk. Tafita a hasale, ya mayarda kofar ya rufe tareda girgiza kai yayi bathroom cikin sauri ko kallon ta baiyi ba saboda lokaci yatafi sosai kusan karfe bakwai na safe,
Ganin ya shige yasa ta zabura ta janyo katon hijabin ta ta zura, takoma gefe da da hali yakama ta tabar dakin nan Amma su momy tasan suna falon bazata iya hada ido dasu ba domin takai karshen jin kunya, bai wani dauki dogon lokaci ba ya fito tareda matsawa ya Y’arfa mata ruwan hannun shi yana fitar da wani irin murmushi mai cikeda nishadi, “jekiyi wanka your water is ready. Kanta akasa ta mike bata ko kalle shi ba ta wuce Abinta, saida ta datse kofar ta kwabe yana mai binta da kallo “Hmmm zaki daina wannan boye boyen ne soon domin zan mugun cutuwa babe. Yafada yana murmushi. Saida ya tsane jikinshi ya ciro wata dakakkiyar shadda Y’ar gaske fara,

Ya baza kamshi tareda tayarda sallah, lokacin da tafito fitinannen kamshin shine yasa ta kalle shi a kai kaice, gayen akwai son kamshi sai buhun rashin kunya jarababbe. Samun kanta tayi da zuba mai ido tana tuno kalmar Naziya na haryau yakasa taba ta, to ita me yasa yayi saurin shige mata? Jin yana hura mata iska a fuskar ta yasa tayi saurin zabura tabar wurin tareda nufar dadduma ta tada sallah. “Hmmm tun yanzu kinfara tunani na haka? Idan nayi megaba daya bazaki kuma iya nisa dani ba kenan, wow khaleel, you are great. Yafada cikeda tsokana tana jinshi,
Akwatin da ya shigo dashi ya bude ya ciro wata Atamfa dinkin ya dunku ga atamfar yi matukar yin kyau fara da blue mai dauke da manyan patterns, pant kawai ya fito dashi sabo dal ya Ajiye akan kayan, tana idarwa ta mike tareda nade sallayar ta ki juyowa. “Kizo ki shirya kafin su momy su kuma shigowa su ganki ba kaya. Kallon jikin ta tayi domin katon hijabin ta ne da kuma towel kawai wato yasan ba komai a jikinta.

Matsowa yayi ya Ajiye mata kayan tareda cewa “bana son bra this is enough, Yafada yana kallon kirjinta datake karesu da hannu, “dake mai wayau ce bazaki sha wahalar mallake niba domin Abu biyu da kikeda shi, find out urself ya fice yana murmushi, tabishi da kallo, yadaina bata mamaki yanzu saidai ta bishi da ido.
Falon ya fita yasamu fauziya tayi kaca kaca da kuka agaban momy, yana fitowa ya daka mata tsawa” ke lafiya kike mayar mana da gida kamar gidan makoki?
Harar shi momy tayi, ya zauna tareda dafata “good morning momy na. Yafada cikeda fara’a da nishadi fuskar shi na wani irin fitarda Annuri.
“Khaleel yanzu nagano komai wato son Matar dan uwan ka kakeyi tuntuni ko saboda rashin ta ido ace jiya ta tare har ka hauke mata sai kace Wanda ke matse to kaji mezan fada maka, “yanda banyarda Ahmed ya cakuda min iri da wannan yarinyar ba kaima bazaka hadamin iri da ita ba kajini da kyau, idan ma kafara kusantar yarinyar nan Toh ni zan karkado duk wani kwai naka kuma yazama nafarko na karshe inka kuma kusantar ta ban yafe maka ba, kallon momy yakeyi kawai baice uffan ba, yana tunani a zuciyar shi, idan har Naziya Matar shice Indai bai kusance taba sai dai in bai samu dama bane Amma duk duniyar ba Wanda ya isa yasamai katangar karfe atsakanin shi da ita, wani irin tashi yakeji tsigar jikin shi nayi saboda zancen kusanci da momy tayi “wow ya zata kasance how is he going to feels? Duk gashin dake jikin shi ya mike tuni yasawa zuciyar shi kwadayin son jin ya Abun yake, nono want solve any problem today, “khaleel kanajina kuwa? Ina magana kanamin kunnen uwar shegu? “Momy copy that….. Yafada sauran kalmar na makale mai a baki ganin yanda tafito tana taku cikin natsuwa tuni ta dauke sauran hankalin shi tayi matukar haduwa a atamfar ga shi koya tasa atamfa fitowa take as Matar bahaushe Y’ar arewa Wanda kowa yasan wankan atamfa awurin mace yafi kowane mutunci da daraja. A kirjin idanun shi suka dire, bayajin zai iya Kara hour guda batareda ya kuma makaleta ba, she is too much, saboda batasa bra ba kirjin suka Kara bayyana a breast cup din miss perfect, Yafada cikin zuciyar shi.
Binta sukayi da kallo har fauziya, wani irin mugun kishin yarinyar takeji ita tasan da salifa ya Aura bazata damu ba Amma wanna yarinyar, ta wuce da Ajin su kosunki ko sun so Y’ar talaka ce Amma jikinta yafi Kama dana Y’ar gidan sarauta fatar ta Sam bazata nuna maka rayuwar Vaseline takeyi ba da kuma zafin rana sai inuwar mangwaro, kosu basu kaita tsarin jiki da kyau ba, ba karya yarinyar ta hadu, jitake kamar ta watsawa fuskar nan acid adaina ganin kyanta,

“Gwara da kika fito zonan. Momy tafada cikeda hasala tareda kwalawa mai aiki Kira, kan naziya akasa ta matsa tareda dukawa agaban su ta gaida momy” Ina Kwana Momy. “Toh munafuka mayya mai siffar mayu, idan har kin cinye min kurwar Ahmed ta khaleel bazata lasu miki ba muzuba, ke kawomin ruwan gishirin da nace miki. tafadawa mai aiki. Wanda lokacin yadawo hayyacin shi domin ganin Mezai faru, mika mata cup maid tayi tace “ungo shanye shi idan har jini na ya shiga jikin ki yau sai yafito Ana so aci gado ko to bada Dukiyar gidan nan ba, karba tayi jikin ta narawa yayi saurin mikewa ya buge cup din tareda riko hannun ta idanun shi a waje “idan naji ko amafarki kinsha wani Abu domin ki wanke min ciki wallahi bazakiji dadi naba zan nuna miki other side din khaleel now wuce ki koma part din da nace miki tunfarko domin bazan lamunci hasara ba enough of all this drama banason damuwa. Jikinta narawa tace juya ta fita jikinta na juyawa kamar da gay ya, dama dama take nema tasamu zata tsere bazata kuma shigowa cikiba shima bazai kuma ganin ta a dakin shiba.. Kuka momy tasa na bakin ciki “wato nidai ban isaba ko khaleel kai bazaka taba yimin biyayya kamar dan uwan kaba Allah sarki yarona Ahmed Allah ya gafarta maka. “Amen Amen momy Yafada tareda kallon fauziya da tuni ta daina kuka ta buga tagumi domin fadan yafi karfin tunanin ta. Takasa gano manufar khaleel da ita a gidan nan.
“Ke kuma tashi ki koma naki gidan koda yaushe bakida aiki sai tasa ta gaba kina kuka zoki wuce indaina ganin ki anan. Yafada yana nuna mata hanyar waje. “Kaida zakaje aiki nidai nan yafimin dadin zama tunda gidan nawa mijin ma baisan hanyar shiba. “Ba inda zanje nadauki hutun Amarci domin soon zaki karbi mijin domin zan raba muku girki idan tayi nata days din zandawo gareki, shikenan? Yafada yana tanbayar ta, ” haba khaleel nice fa uwar gidan yazaka fara da dakinta nidai banyar daba. ” OK tunda zabi nabaki zangani, momy ai dai nayi kokari tunda zanbawa kowa hakkin ta? Tashi tayi tabasu wuri saboda bakin ciki tama kasa magana, dakinta ta nufa tareda daukar waya tafara kiran zarah, tana dauka tasa kuka” zarah na shiga uku shima sun mallake min zuciyar shi, ke nafada miki kije min wurin malamin nan inji me zamuyi akai bazan Y’ar da da hada zuri’a da jinin talaka ba kinsan ni. “Aunty please relax nasan me nakeyi ki kwantar da hankalin ki ana kan aiki, Malam yace zuciyar khaleel akwai rauni akan Naziya Amma ita zuciyar ta a dake take don haka akanta za ayi aikin zata tsane shi sosai bazai tabajin dadin zama da itaba sai sun rabu, ki jekiyi baccin ki Aunty. “Hmmm har naji sanyi kuwa zarah wai, idan bukatar kudi yataso kifada inturo miki ko nawa ne Y’ar Albarka kinji. “Toh Aunty aike dole mu share hawayen ki tunda kina share namu.

Afalo kuwa da sauri ya fita bayan wucewar momy ya tuna ba hijabi a jikinta kuma akwai masu aikin gidan yanzu da safen nan a harabar gidan da masu gadi, wani irin mugun kishi yaji yataso mai ya fita cikin hanzari ga part din nata a rufe, tunda tafito ta ga mutane tako Ina Takasa fita taja ta tsaya a lungun shigowa falon domin tasan rashin dacewar fitar ta hakan ga jikinta a bude, yana fitowa yagan ta yaja dogon numfashi tareda dafe kirjin shi kamar Wanda yayi gudu, komawa yayi cikin sauri ya dakko mata hijabi tareda key ya mika mata “wear it, ta karba ba musu tasaka yayi gaba tabishi a natse har gefen ginin shi, yana budewa ya waiga yaga kowa na aikin gaban shi ya sunkuce ta batareda ta shirya ba tajita a sama, wani irin kwakume shi tayi saboda ta tsorata batayi zato ba tajita tana yawo a iska. Saida ya shiga da ita ya Ajiyeta tareda rufe kofar da key ya juyo tareda zuba mata ido kamar zaiga wani Abu a tartare da ita, kallon lafiyar ka take yimai rigar farar shaddar shi ya cire tareda rataye wa a jikin wani karfe dake farkon shigowa falon Wanda saboda hakan aka Ajiye shi, ido ta zuba mai bakar singlet ce tayi mai kyau sosai sai agogon shi na Rolex dake haska shi da katon Azurfan shi mai daukar ido kanshi ba hula sumar shi a nade Alamar gyara, haduwar shi bata lokaci ne fadar ta khaleel is very handsome and classy boy ba raini a tareda shi, bata ankara ba taji ya zare hijabin ya rataye tareda sungumar ta yayi kan doguwar kujerar falon Wanda bai bata kowace damar da zata gudu ko ta hana faruwar hakan ba, wato she frank ne idan zuciyar shi nason Abu bata taba Y’ar da ya cutu, saurin ja baya tayi jikin kujerar ya matso tareda zubawa Abun kallon shi ido.
Muryar shi a shake yace “kinsan nayi hakuri for too long I can’t wait any longer, come close to me I want to suck. Wani irin girgiza kai takeyi tana rufe kirjinta da tafin hannun ta tareda cewa “wai kai bazaka gane bana son kana zuwa kusa dani ba please nidai kaga Ahmed ma bai taba yimin irin wannan Abubuwan ba don Allah ni ka kyale ni kirjina na zafi tunjiya please stop it.
Da wani irin salon shagwaba take maganar batareda ta shirya ba ko tasan tanayi Wanda yakara sakashi a cikin wani irin yanayin da bazai iya fitaba cikin sauki, she is very adorable and innocent girl. Batareda ya shirya ba ya janyota zuwa laps dinshi ” enough karki zautar dani kwakwal wata is very small a wurin ki please, kinga ance kin asirce ni nima yes tell me ist true? Wani irin kallon zautacce take mai, yes ya zauce bata sani ba akanta, daga jiya zuwa yau jinshi yake kamar a Aljannah, “Um tell me, me yasa kirjin ki ke zafi? Nine, ko yanzu kiyi hakuri am here because of them now let me enjoy. Yafada yana nado west dinta da hanayen shi tareda dora kanshi saman kirjin ta ya na sauke ajiyar zuciya mai karfi, jitayi hannun shi na yawo a kan bayanta, tsintar zip din tayi a bude gaba daya cikin second kadan ya cillar da rigar yayi saurin maida fuskar shi akan kirjin dake shirin haukata shi ya wani irin basu kiss mai karfi yana “ba Wanda suka taba burgeni sai naki I love them. Cikin natsuwa ya dora harshen shi akan small nippy dinta ya wani irin lasosu cikin salo, batareda ta shirya ba ta gantsare mai kamar tana bashi head baki daya, yakara cusa fuskar shi ya zuko a hankali Wanda saida taji wasu irin ruwa nabin pant dinta saboda irin Abinda taji yana aika mata, akowane sako da lungu na jikinta, zullo takeyi kamar zata suma saboda bakin Al amarin da bata taba experiencing ba, saida yayi yanda yaga dama dasu kafin ya dago jajayen idanun shi ya kalleta da wani irin salon kallo, “need more than this, ya zamuyi? Yafada cikeda tanbaya tareda neman mafita, jikinta ya mugun mutuwa, zubewa tayi a jikin shi batareda ta shirya ba domin tayi mugun explode yafi sau uku, wato ita irin matan nan ne kankana sarkin ruwa, “bake kadai kirjin ki ke ciwo ba nima inada ciwo kuma kece kikaja min ciwo sosai nakeji. Yafada yana rike kasan shi tareda shafo marar shi da tayimai wani irin tauri saboda cika bai taba jin kanshi kamar yanda yakeji ba yanzu, hannu yasa ya kwance tazugen shi ya riko hannun ta dake saman laps dinshi ya dora a inda bata Sam meyeba ko tunani bata dago kanta ba yafara shafo hannayen ta saman katon iccen dayayi wani irin haniniya tareda mikewa kamar zai cire saboda desire, inda takejin hannun ta Abun yamata mugun dadi Kara rikewa tayi da dan karfi Wanda saida ya zube a jikinta kamar ya suma ya saki mata wani irin nishi mai karfi tareda kankameta, ” baby you are soooo good hold me tighter pleasesssss. Saurin zabura tayi tareda sakin shi tana kakkabe hannu idanun ta a waje “nashiga uku. Tafada, yanzu ne tasan meta rike a hannun ta tashi tayi da gudu ta nufi hanyar bedroom fadawa tayi ta kulle tana maida numfashi.
Wani irin dariya tabashi irin gudun data kwasa kamar ta riko maciji, ya rike tareda bajewa yana kyalkyala dariya…….. ðŸ–Å 

 

*Matar Soja*

Post a Comment

0 Comments