Auren Gado 41-42

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Auren Gado 41-42


 

……………Azabar da taji a kasan ta tafi ta Ummu Ruman, kafafun ta tuni suka fara rawa ta fara kokarin cireshi a jikinta, tareda bude baki tasa sabon ihu saboda kokarin shiga yakeyi dakyau don crown dinshi ne kawai a ciki, he wants to deep down, bayaso ya kuma ihu don haka ya Kama lips dinta kamar sune zasu taimaka mai, ta fisge tana shura kafafu domin neman wurin tsira, ” khaleel zaka kasheni ne please kabarni haka ka cire Wayyo Inna, Wayyo Ahmed, kafada mai baka taba min mugunta ba, Shukrah, Aunty Raliya, Aunty Aisha, Wayyo malam, ya sadi….. Wani irin dannawa yayi da karfi saboda jin tana kiramai mazan da zuciyar shi zata buga, shifa ko Ahmed duk kaunar da yake mai akanta baya iya boye kishi shi, jin shi yakara kurdawa yasa ya buga sabon ihu tareda cewa cikin fushi da sambatu irin na Wanda baisan me yakeyi ba, ” Ki daina fadin sunan wani namiji a bakin ki my diamond, you’re my wife my own only, Ahmad ba gidan shi bane nawa ne, ni ke sonki nafishi sonki, I love you more than my life my pain relief, wannan gidan nikadai zan shige shi, kema ki rike ni karki barwa wata nan kawai nakeson shiga kibarni ciki pleasesssssss matata.
Fadin sambatun da yakeyi bamai faduwa bane, Wanda tunda ya kuma turawa ta sume mai, Wanda a falon kuwa Mommy saida ta kusan zubewa, zanin ta dake daure saida ya kwance yana shirin faduwa ta dafe Salifa, wani irin kishi da bakin ciki ya rufe Salifa ta hankade ta Wanda tayi ido biyu da gorar maganin data bashi yaki sha, ta watsa mata harara, ” Amma Mommy Sai kin gane ni kika kawo domin ki wulakanta ni a cikin gidan nan, kin mayarda ni Karamar bazawara yanzu kin dawo kin kuma Auramin d’an ki da baida mutunci, Toh wallahi bazan dauka ba don ba kwantai kukaga nayiba da kuke gare gare dani keda mommy na, ace nice Amarya bazai kulani ba sai wata can Saura, in an raina ma fauziya hankali ni ba’ a isa ba gidan nan mu zuba. Ta fita fuuu tana tada iska, tabar mommy a sume Wanda Sam ba kalma guda daya data shiga kunnen ta wadda Salifa ke fada, tashin hankalinta baifi Wanda ke faruwa a cikin dakin ba, ita kadai tasan rashin hankalin da ta shiga ciki, jin ihun khaleel bamai karewa bane don haka taja shekararrun kafafunta tayi cikin dakinta ta garkame, shikenan khaleel dai yagama da Rayuwar ta wato nuna mata yakeyi shine ya kyeta Naziya, shiyasa yazo mata har cikin gidan ta da Matar son nashi domin ya tozarta ta, tarasa Ina zata tsoma kanta taji karar wayar ta, ganin sunan kawar ta momyn salifa yasa ta dauka jiki a sanyaye, “Kawata…… “Dakata balkisu banson iskanci da rashin mutunci ke kin san ni kin san halina nafiki duniya karki sake kisa rayuwar yata a gararin iskancin ku zan watsa kasuwar uban kowa ya kwashi kason shi a hannu…. ” haba yi hakuri kibarni indauki mataki ai ni na haife shi Kawata to ki zuba ido kiga mai zai faru, Allah ya huci zuciyar ki, ki lallaba min Salifa don Allah muci ribar Abun. Kashe wayar tayi tana zakici ubanki balkisu don amfanin kaina na yarda da wannan Auren muje zuwa.

Kiran Salifa tayi tareda lallashin ta tayi hakuri burin su dai ya cika, ” ki daure mu shawo kanshi kuna kwanciya tare zance ya kare bazai kuma kallon ko balkisu ba bare wata Y’ar gidan malamai, zamu mallake shi da duk Wani Abun Da suka mallaka. ” Toh ni a haka zan Kwana gaskiya dana sani da na nemi mafita. ” kefa kinada jarabar tsiya yau kawai shine bazaki iya hakuri ba? ” mommy kinsan me nasha kuwa nidai an cuce ni gaskiya. ta katse kiran tareda kwanciya tana juyi tareda neman mafita.

Hour guda ya kwashe a kanta batareda yaji yagaji ba, Wanda ita tun zunguri na uku ta sume saboda shi din ba kadan bane, Abunka da sabon shiga kuma bai bi a hankali ba, Toh Abune da ba asan dadin shiba yau kuma anfara ji yake kamar ya dawwama a ciki, yasha kuka tasha Alkawura Wanda bata ji ko daya ba, lokacin da yayi release ne ya jita a sake, bayan yadan natsu, kallon fuskar ta yayi yaga idanun ta a kafe, zabura yayi har kugun shi na amsawa domin shima akwai rashin sabo a tare da shi, yace ” innalillahi, Naziya “baby, my diamond. Duk ya rude jikin shi na rawa bai wani damu da tsiraicin shiba, ya dire ya dakko gorar ruwa mai sanyi ya diddile a fuskar ta, shiru, don haka yayi bathroom cikin sauri ya hada ruwa mai zafi ya dawo ya ciccibe ta sai a lokacin yaga jinin dake gadon yayi staining ba sosai ba Wanda yariga yasan normal ne a wurin budurwa mai mutunci,
Sai da ruwan zafin ya ratsa ta kafin ta jawo numfashi, riketa yayi yana mai jin tausayin ta da kuma kanshi domin dai yasan ya gama shiga hannun Naziya, ta gama dashi daga yau, shi bawan tane tunda ta leka dashi duniyar maji dad’i, wani irin kallon so tareda adoration yake mata, no word can express how he is feeling right now, Abu biyu kawai yake iya furtawa “Am sorry please stop crying”. Domin jin kukan yake har cikin zuciyar shi, sai da ya tabbatar ta gasu kafin ya saki ruwan ya kunna musu shower ya shiga ciki, da kanshi yake cuda ta tana tureshi domin taji ya fita ranta fit, saboda mugunta da azabar da tasha kuma tana jin wani irin zugi a tsakiyar kafafun ta, ruwan da yasaka tane yasa taji d’an sauki, amma koya ta motsa tana ji sosai, da dubara yake watsa mata ruwa a tsakiyar tana warewa ba tare da ta sani ba, domin ruwan na taimakon ta sosai, ganin haka yasa yana gama musu wanka ya kuma tara wani ruwan dumin, ba musu ta zauna, tsugunawa yayi ya zuba wa Kirjin ta da suka wani irin ja saboda murza sun d’an Kara kunbura, da gudu yaji Hajiya na Kara tashi, dukar da kanshi yayi ya kalla, “hay young man, don’t kill my wife enough. Yafada a bayyane yana dariya, saurin dago kanta tayi ta kalle shi domin taji sarai, don haka tuni tayi narai narai zata sa kuka, mikewa yayi tareda cewa ” look my diamond, tasan dadi baza ta bari a hutaba let go inside ya isa haka. “Wayyo Allah, wallahi na gaji, zaka kasheni, don Allah karka kuma kaji zan mutu inka kuma, yunwa nake ji kafafuna ciwo kirji na kasa na kaina hannu na, yanzu zan mutu inka kuma,Yaya khaleel ka tausaya min. Fuskar ta gwanin tausayi, Wanda sai da yaji wata irin dariya na shirin kufce mai, ya gimtse tareda dagota cak, sukayi ciki, zaunar da ita yayi kan kujera ya rufeta da katon towel ya kwashe zanin gadon ya dakko wani ya d’an shinfida duk da bai wani iyaba, kanta akasa saida ya matso again tace ” don Allah kasa kayan ka. domin mugun tsoro wannan Abar ke bata gata tana mike, murmushi yayi ya wuce ya dakko towel ya daura, ” na rufeta my diamond, Amma nima inada complain, baya na, kinganta ma ya fara yana bude towel din, “kinji mata look. Kauda kai tayi tasa mai kuka, Saurin rufewa yayi tareda rungume ta gam a kirjin shi, “don’t cry baby yau bai Kama ta kiyi kuka ba, ya kamata in faranta miki ne the way you make me happy, you have no idea how happy I am right now, yes am married today, ni ango ne yau, you have to be strong, idan nace miki zan kyaleki har safe ban kuma ba karya zanyi miki, bana son karya ban iya taba, kukan ta ya kuma karfi, tana girgiza kai domin she can’t beg him again, tashi yayi ya dakko ledar naman da ya zo dashi yana bude wa, ” kinga our Amarci is special, Amarya na cin kaza ta biya ke saida kika biya zakici. Ya fada yana dariya tareda kashe mata ido,
Yunwa take ji sosai, domin ji take kamar ya kwashe harda y’an hanjin ta, don haka ta zage ta kwashi nama ba Arziki, like he said ta biya kuma tasan y’an da ya fada zai kuma ba fasawa zaiyi ba don haka ta sadakar yau mutuwa zatayi don haka ta zage ta cika cikin ta na karshe.
Saida yaga tayi kat, ya bata madara mai sanyi tasha kadan, shima yaci ya kora, da kanshi ya kuma daukar ta zuwa bathroom ya wanke musu baki,
Duk ta sadaukar a wannan daren, tana ji tana gani ya dawo da ita ya shinfide tareda kashe hasken dakin, ya wurgar da towel din jikin shi ya hayo,
D’an ja tayi gefe da nisa, ya matso tareda shigewa ya manne jikin shi mai matukar kanshi da laushi, ya hadu da nata, ” Baby, tank you for being my wife, tank you for disvirgin me in this memorable night. Ya fada yana dariya tare da manna mata kiss a gefen kumatu, “please zanyi bacci. tafada gwanin tausayi, don Allah kadai yasan halin da take ciki, “how can you feel sleep ? Bai kamata muyi bacci a wannan daren ba, bakisan halin da nake ciki ba baby, this is our first night, first time, we need to practice more, kinga nima am in pain, but I need to test you more and more a daren nan, do you know, this is the sweetest thing ever. Yafada yana shafo tsakiyar cinyoyin ta, saida taji wani irin yar a jikinta, ga dayan hannun shi kwakume da kirjinta yana murzawa,
“Baby Yaya na yayimin duk wani gata da Adalci a rayuwa ta, domin da yafara sanin ki kafin ni, zanji ba dadi duk da Ina matukar son shi, kin san bantaba son wata mace ba sai ke? Da tafara lumshe idanun ta zata runtsa taji wannan kalmar da tafi kowace dadi, wadda ta goge duk wani ciwo da take ji nadan lokaci, juyowa tayi tareda fuskantar shi batareda ta damu da tsiraicin suba, duk da ba wani haske bane sosai but they can still see each other clearly, cikin kwayar idanun ta ya kalla, ” I love you Naziya, bansan why kika kasa gano hakan ba, nafara sonki tun daga ranar da na raka Yaya na gidan ku the first time I saw you, I feel hurt when ever kuna tare da Yaya na, I felt very jealous I cried sometimes because is impossible to get you, I course my heart for loving my brother wife, my brother really loves you, but I love you more than him Naziya, that is why I call you diamond, you have no idea how special you are. Yana fada yana kissing lips dinta, fadin y’an da take jin kalmomin nashi a zuciya ba zai misaltu ba, tarasa me zata ce, kawai matsawa tayi ta shige kirjin shi suna feeling chest din juna, saida ya runtse idanun shi, domin he can feel her chest a nashi kamar ya suma, tuni yakai mak’ura, duk da labarin bai kareba, yace ” to be continue, now feed me make me the most happiest ango please.
Ba karamin wayau take ganin yake shirin yi mata ba a yanzu domin kab ya siye zuciya da gangan jikinta cikin sauki, tuni ta sakar mai ragamar rayuwar ta baki daya, sarrafata yakeyi ba tare da ya tsaya cutar da kanshi ba, he wants to satisfied himself in this memorable night, tun tana iya mayar mai da wasannin da yake mata har tafara gazawa, jikin shi na rawa ya fara neman hanyar, kamar ba ita ya kutsaba dazu ko yanzu jiyayi wurin ya rufe, saidai ita ba haka bane, domin yana dorawa taji muguwar azaba tuni ta farka daga duniyar dadin romance din da ya kashe mata jiki dasu, tayi wani irin Y’ar Kara kadan tareda saka hannu ta rike gaban shi badon ta shirya ba.

Wanda batasan me ta aikata ba, domin wani irin zabura yayi saboda dadi ya ce “Ahhhhhhhhh, babe hold it tightly yana wani irin gurnanin da yabata tsoro, saurin saki tayi jiki na rawa, Wanda yasa bai wani jiraba ya ware kafarta ya danna da gudun gaske, ai ya riga ya bude hanyar, a gaskiya ba Abinda yakai rayuwar Aure dadi musamman ka Auri Abinda ka ke so to ka gama morewa, don haka saida ya ji shi can inda bai samu zuwa dazu ba, Wanda Naziya kuka ya gagara sai jan dogon nishi, saboda azabar zafi, bubbuga shi takeyi tana girgiza kai domin she can’t talk, Ina shine ke ihun da bazai taba gane me takeyi ba, kafin minti talatin tuni ta kuma sume mai, Wanda shi idan ya kyaleta mutuwa ma zai yi, domin wannan dadin idan yabarshi a daren nan zai bar uwar shi shima,

Ta yabawa Aya Zakin ta ba tare da ta sani ba, domin ta dade a sume, shikuwa yasha budurin shi, yau yake ango ya Kira sunan mommy ba iyaka tazo tagan shi, yau ya girma ya zama big boy, he is a man today, come and see Mommy am healthy, I don’t need anything zan iya Kwana akan Naziya ita kadai. Wanda yake fada ba tare da ya sani ba, sai kusan karfe hudu, ya samu yaji shi dai dai Wanda ya zube a gefe yana nishin gajiya shima, bayan shi ya rike, Amma marar shi kamar an wanke mai ita tas saboda yayi mugun juye,

We can say, mommy sai da ta kulle kofar ta gam ta daina jiyo sambatun khaleel, Wanda ta Kwana da mummuan kuduri a ranta, mugun zafi jikin shi ya dauka, domin wani irin zazzabi ne ya rufeshi, haka jikinta kamar wuta, da kanta ta dawo hayyacinta ba tare da ta iya motsa koda yatsar taba, idanun ta a rufe, shigewa yayi jikin ta ya rungume yana hawayen farin ciki, Naziya is beyond imagination, duk da bai san mace ba yasan ita din ta daban ce, bazai taba gajiya da itaba mutu karaba shida Naziya, baiga Abinda zai sa yayi rayuwa bata ba, ta zamo jinin jikinshi tsokar zuciyar shi farin cikin shi uwar ya’yan shi insha Allahu.

Baccin da bai iya yiba kenan, saboda zazzabin jikinsu, numfashin ta ma zafi yake fitarwa, saida aka Kira sallah ya daure ya shiga bathroom, Amarya ke gashi, Amma shi ma yau dole ya shiga ruwan zafi, ya gasa jikinshi yaji d’an sauki kadan ya tara wani, ya dawo ya dauketa, jinin da ya kuma gani yasa yaji tsoro. “Blood again? yana sakata ruwan suka fara canjawa, jikinshi na rawa ya dawo ya canja kaya tare da fito mata da doguwar riga a waldrp dinshi,
Ya koma tana kwance kamar ruwa, yanzu yafara daya sanin Abinda yayi mata, ko motsi bata iya yi, ba Abinda ke bashi tsoro irin jinin da yake gani, don haka cikin sauri sauri ya saka mata riga ya zura mata hijabi, karfe biyar da rabi, ya kin kime ta sukayi waje, Wanda yayi dai dai da Mommy ta fito, ta bishi da kallon wulakanci, ” Ina zakaje yanzu da Asuba? ” Mommy hospital she is bleeding. Please kisa maid ta goge kasan dakina ta gyara min gadon.
Tana lafe kamar matacciya a kirjin shi,
Tana jin komai saidai bazata iya motsi ba, ” ka nuna min ban isa da kaiba ko, Toh listing to me, idan kuka Fita yanzu kadawo min da ita cikin gidan nan sai na tsine maka, daga inda zaku je ka kaita gidan ubanta, daga yau tabar gida na, kayi Abinda zaka iya nima yanzu zanyi nawa mulkin muzuba nidakai zamuga waye a sama.
Shiru yayi kadan har yayi gaba ya kuma tsayawa, “Mommy don’t please. ” nafada maka idan yarinyar nan tadawo ban yafe maka ba khaleel Allah ya isa nono na daka tsotsa. Juyawa yayi kawai ya Fita. Zuciyar shi na wani irin d’aci, tanajin komai don haka wasu hawaye kebin kuncin ta, a hankali ya Ajiyeta a motar ya share hawayen ta, bai iya cewa komai ba, burin shi dai ya kaita Asibiti a dubamai ita koma meye zai biyo baya, a natse yake driving, har ya isa family hospital dinsu, ba bata lokaci yasamu babbar likitar wurin doctor Asiya, ta karbeta, tace “Sir Ibrahim meye damuwar? Zuciyar shi daya yace “check her well she is bleeding doctor. “Tana da cikine? No is our first night. Yafada yana komawa gefe tareda nade hannu a kirji, kallon shi tayi ganin irin full confidence din da yake magana, ta girgiza kai, “this Ajebotas Hmmm”, wayewa ce taja ko kudi ko rashin kunya? A ranta take magana, tace “excuse us Toh zan duba ta. Wani irin kallo ya mata yace “she is my wife. “I know but bazan iya aikina kana tsaye ba you have to go out. Fita kawai yayi domin yana cikin stress ya bar ta, masallaci ya nufa mafi kusa domin ya sauke farali.
Saida ya kwashi hour guda yadawo, lokacin har tasamu bacci an daura mata drip da Allurai,
Likita yasamu tace “we need to talk sir” let’s go to my office.
Saida ya matsa gaban gadon da take kwance, fuskar ta harta fada a dare daya, wani irin tausayin ta yakeji, hakurin ta yayi yawa, a hankali yake fahimtar ita din batada hayaniya tanada hakuri mace ce mai biyayya, Naziya bazai iya hadata da komai ba yanzu a rayuwar shi, Kirjin ta ya shafo ya Fita,
A zaune doctor din take tana rubuce rubuce, yaja kujera yace ” Any problem doctor? ” yes sir, please kar akuma yimata irin haka, domin taji ciwo ta ciki shiyasa take bleeding, akiyaye gaba arika bi a hankali ba guduwa zaiyi ba you have just started ne, yanzu drip din da na bata zai taimaka mata tasamu karfi, at least tayi two weeks stitches din su warke. “Stitches? Ya tanbaya cikeda damuwa, ” yes ba da yawa bane kadan ne, ka bata two weeks everything will be Aright. “Tank you doctor. Yafada ya Fita tana binshi da kallo, “yarinya dole kiji jiki irin wannan miji naki daga gani kin boni.

Zama yayi tareda yin tagumi ya zuba mata ido kamar zai cinyeta, ” you deserve to be happy baby, why Mommy ta kasa gano cewa kedin kinfi sauran matan da take so ne , why she hate you? Kyakkyawar fuskar ta ya shafo yayi Ajiyar zuciya, tareda ciro wayar shi a Aljihu ya shiga contact yana searching numbers, ganin number da yake nema yasa yayi dialing, ringing biyu aka dauka, mikewa yayi ya matsa, ” Aunty Ina Kwana. “Khaleel kaine ? Ince ko lafiya? “Lafiya Aunty sai dai muna Asibiti da Naziya yanzu, please inba damuwa inzo in dakko ki? ” Toh meke damun ta haka harda Asibiti?
Bai taba sanin yanada kunya ba sai yau da yake magana da Aunty Raliya, don haka ya sosa keya yace zazzabi ne kawai. “Toh yanzu Baban yara zai Fita zanbiyo shi, wane Asibiti ne? Yafada mata, tace tana zuwa, yayi godiya tareda Fita yasamu doctor. Yace yana bukatar taimakon ta, “please sister din madam na zuwa you have to explain to her Ina so ta tafi da ita tasamu kulawa kafin in tafi da ita gida, kar asamu matsala gaskiya, two weeks is too much for me. Yafada da zuciyar shi daya, ido kawai ta bishi dashi tace ba matsala, yayi godiya ya tafi………. ðŸ–Å 

 

 

Not easy for me guys sorry please ðŸ™

Post a Comment

0 Comments