Dan Fashi `13-14

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dan Fashi `13-14


PAGE* *13* */* *14*

 

“yajiyo ya kalleta ‘mekike so ‘tayi nodding kanta sannan tace ‘pls master ‘yace oya speak out ‘pls tadage tanata cemishi pls but she cant speak out.. “”

“if you have nothing tosay zanfita ‘tami’ke tare danufo shi yana tsaye yana kallonta harta k’araso gunshi saijiyayi tana shafa k’irjinshi kafin yayi wani abu tahada bakinta da nashi ”

“yasa hannunshi yadaga rigan baccinta yasa hannunshi a k’asanta yana fingering d’inta ta sa duka hannuwanta ta rukurkumeshi…!

“tsayuwarma jisukayi ta gagaresu suka zube agurin still hannunshi yana k’asanta itakuma bakinta nacikin nashi tafara sakin kuka ahankali ‘yatashi idonshi yayi ja sosai amma ya daure… ”

“ya mik’e zai wuce tace ‘pls master am in the mood pls I need your help “ya kalleta yadda take Magana iyakar gaskiyarta “yace toni bana cikin wannan mood d’in so you are free to leave “hawaye suka zubomata sannan tace kasan dabadan cikin dake jikinaba wallahi bazan yi shaawarkaba “fyn yace yanadaga kafadarta.. ”

“tana share hawaye tace “shiyasa natsani cikinnan saboda bakada tausayi kuma kamaidani gidanmu wallahi bazan zauna da *DAN* *FASHI* ba yadago tare da zangamata mari…!

…saboda nace bazan kwanta dakeba kikeso kiman rashin kunya ‘OK no wonder dan nasan wannan jahilin mahaifinnaku bai muku tarbiyaba. ”

“yajawota jikinshi yayi wani killer smile wanda shi kadai yasan ma a narsa “kinaso inyi sex dake? “yana maganar tare da rik’e kan nipples dinta yana shapafa “am asking you? ”

…ta dagokai tace a ‘ok yacigaba da wasa da ita daganan yarabata dakomai najikijta.. ”

..jikinta sairawa yakeyi saboda ta matsu taji ya shigeta.. ahaka yafara sex da ita sai k’an k’ameshi takeyi saboda dadi tana sauke nunfashi ‘shima haka.. ”

“saida ya tabbatarda yagamsu itama haka sannan ya saketa suna kwance bawanda ya iya motsawa.. ”

..haka tamaida rigar baccinta ta koma d’akinta tayi wanka sannan tayi sallah.. ”

Haka rayuwa tacigaba ”

“yanzu cikin HUMAIRA yanada wata bakwai ya fito sosai gashi yamata kyau ‘sai alokacin amina taefuskanci humaira nada ciki “duk ba’kin ciki ya rufeta.. ”

“alokacinne mahaifin humaira alhaji yasanar dashi gobe zasu dawo “saida taji kamarya yarda wayan sabida fargaba’hello hello kanajina alhaji? Amm ehmm inajinka alhaji tareda wasu y’an kamekame ahaka sukayi sallama yasami hajiya yasanarmata yadda sukayi da abban humaira.. ”

“nan ta kitsa mishi abunda zasu fad’a ma alhaji idan yadawo ”

“washe gari alhaji yadawo suka sauka agidan alhaji aka dunga nannan dasu bayan sunci sunsha sunhuta dady yake tambaya ina humaira ”

Alhaji suka hada ido da hajita ta mishi alamun yayi magana “sai yadake sannan yabashi labarin duk abunda ya faru tare da cewa “wlh alhaji ina tsoran yabata man yaya shiyasa na yadda ya auresu… ”

“kasan fuskarshi?

Dadyn humaira ke tambayar alhajin “no I didn’t see his face “OK “to yazama dole anemoshi kowaye shi ahukuntashi daidai da laifinshi..!

“a haka dadyn humaira yasa anemo master wanted amma ba a sami ko labarin shiba.. ”

“ayanzu cikin HUMAIRA ya shiga wata tara ”

“wata rana da daddare humaira tunda ta idar da sallan isha ‘I takejin ciwon mara na damunta har wurin k’arfe tara.. ”

“koda master ya shigo direct yanufi d’akin humaira ya isketa bakin gadon tana murkususu da maranta.. ”

“subahanallahi”!

Master ya fad’a tare da d’aukarta yanufi mota da ita yasata gidan baya yayi saurin komawa gaban sit yafigi motar a sittin ..!

….suna shiga asibitin direct aka wuce da ita labour room saida ta yi awa d’aya sannan ta haiku ta haifi mace kana ganinta babyn kaga master kamar harta b’ace …!

“norsis d’in yasa suka gyara babyn da ita “akwai wata baba datake aiki a asibitin ita yasa akakira mishi ”

“tanazuwa ‘yace baba yarinyarnan zaki gyara yanzunnan ‘baba tace angama doctor ‘dayake tana son master saboda yanada tausayi ga girmama dattijai duk wanda yasan ya haifeshi to yana girmamashi tamkar yadda yake girmama mahaifinshi… ”

“haka baba ta dage ta gyara humaira tafito tsab kamar baita ta haihu yanzuba…”

“sannu kinji baba takema humaira “Allah yabaki baby mekyau barakallah suna cikin hirarsu ne yarinyar tafara kuka ‘dauketa kibata nono baba ta fada tana k’ok’arin mi’ka mata yarinyar..!

Muje zuwa

Nagode nagode sosai wallahi inajindadin yadda kuke Bin nvl dinnan

Maman khaerat Allah yabaki lafiya Mai daurewa nashiga wani hali sakamakon ciwonki Allah yabaki lafiya pls duk wanda yakaranta yama wannan antyn tawa addu ‘ a pls
*DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

Post a Comment

0 Comments