Dan Fashi 17-18

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dan Fashi 17-18


PAGE* *17* */* *18*

Ina kike kawar alkairi *AISHA* *MALUN* *FASHI* *MARUBUCIYAR* *BADIYYA* wannan shafin nakine nabaki shikyauta kina raina wlh I heart you irin dayawannan up up tawan munabiye dake Allah yaja zamani makiyanki dole suhakura subar manake domin masoyan sun danne su wallahi ❤

 

“pls kayi hakuri master bazan iyaba wallahi nagaji ‘kafin tayi wani abu har yabude k’afarta da kanshi “.

“ita mamaki take tayadda master kwata kwata bashida kunya “abun har tsoro yakebata ‘ya iya tafiyar da imanin macce.

“sai tajita kamar ba a duniya takeba ”

“saida yagaji dan kanshi sannan ya barta ‘da sauri ta maida kayanta tanufi d’akinta chan ta iske jidda na kuka “dayake sunan mamanshi yasa ”

“tak’arasa tana y’an kame kame amma baba batace mata komaiba ‘zo ki d’auketa kibata nono ‘to baba bari nayi wanka ‘bakinyi wankaba? ”

…..baba dataji humaira tayi shiru bata cemata komaiba kawai ‘itako tanufi toilet ta tsarkake jikinta..

..bayan tafito sai ta tsaya kan baba tana turo baki’baba tace “bazaki amsheta kibata nonon bane ‘ta k’ara zumb’oro baki ‘baba wai bakisan da zafi bane? ”

“a bansaniba humaira ‘tunda bantab’a haihuwaba ‘la baba baki tab’a haihubaba dama?

…kenan wannan DAN FASHIN ne d’anki? baba tayi dariya ‘kyadai jidashi humaira nidai ungota kibata nonon ‘waini humaira amina y’ar uwarkice? A baba mekika gani……!

…kafin ta k’arasa master ya shigo ‘waiya nakejin kukan jiddane? wlh kuwa kagantanan inata fama da ita tabata nono tak’i…

“yace baba ta d’ago kai ‘k’yaleni da ita baba ta tashi zata bar d’akin humaira ta rik’eta ‘dan allah baba karki fita wallahi xalina zaici tana kuka cikin shagwaba”

“kaga Abdul karka ci zalinta kabita ahankali sai tabata nonon “ya amsa da “to”baba tacire hanun humaira dake cikin nata ta fita…

….tana kuka tana jada baya pls master karkace saina bata nono wallahi zafi nakeji ‘yayi shiru baicemata komaiba saboda yasan shayarwa haihuwan farko akwai zafi ‘musamman ita dayaga alamun tasaka fargaban shayarwan.. ”

“to ai baza kiji zafiba “Allah zanji ‘to zo zanmiki wani abu tayadda bazakiji zafinba”

..itako yadda yamata magana cikin could voice saita nufi wurinshi ya rik’e kafad’unta yazaunar da ita abakin gadon.. ”

“ya d’aga rigarta boobs d’inta yafito dama ba bra ajiki bata ankaraba taji yana lasan nipples d’inta ‘sai taji abun yazo mata unpredictable ‘tayi shiru tanajin yadda yake lasa tamkar bacci zai d’auketa…. ”

“tana jin abun tundaga kanta har tafin k’afarta ‘tarife idonta saitaji kuma ana tsotsan nonon ahankali ‘koda ta bud ‘e idonta saitaga babyn ne ke tsotsa shikuma yana lasan d’ayan da harshenshi…

“har kusan 30 minutes yana lasa babyn nasha har babyn tasama bacci..!

“sannan ya tashi batare dayace mata komaiba ya fita.. ”

Da daddare baba tayi tayi humaira taba jidda nono wai ita sai ankira master haka baba takirashi yazo “yaakayine baba? Kagantanan nayi nayi taba y’ar nan nono tak’i waisai ankiraka ”

Yad’ago yakalleta tayi saurin duk ‘AR da kanta k’asa baba tafita tabasu wuri yazauna kusa daita yafara shafa boob’s d’in dan shi yana bala’in san boobs d’inta.. ”

“sai ya d’auko jidda ya d’orata takama nonon tanasha shikuma yana wasa da d’ayan cikin kukan shagwab’a tace nifa bahaka kakemanba “abun yaso yabashi dariya yadda take tittirjewa tana kuka wai ita ba haka yake mataba.. ”

“to yanake miki?

“ta turo d’an k’araman bakinta tace to to ba lasa kakeyiba ‘yad’ago ahankali yakalleta tayi saurin nodding kanta k’asa. ”

“yasa halshen yana lasa itakuma tana rufe idonta yacigaba da shafa wiyanta har yaji babyn na nishi alamun tayi bacci….!

“yatashi yabar d’akin still baice mata komaiba ”

“Alhaji Ahmad maidala wato mahaifin humaira yasa anraba hotunan su humaira ananemansu duk wanda yasami information akansu za a bashi 10 million… ”

“ranar wata juma’a alhaji suna harabar gidanshi saiga mahaifin amina tashigo da motarshi suka gaisa da alhaji suna tattaubawa akan business d’in alhajin ”

“sai maigadi yazo ‘yaduk’a tare dacewa ranka shidad’e wanine yakeson ganinka ”

“ok”

“ashigo dashi ‘bayan anshigo da mutuminne yazube gaban alhaji tare dacewa ranka shidad’e nakunna TV nane naga annuno hotunan yara guda biyu ananemansu… ”

“alhaji yak’ara gyara zama inajinka ‘to kuma kwanaki naje asibitin master hospital sainaga yarinyar amma banga d’ayarba kuma wallai itace ”

“alhaji yace katabbata? ”

natabbata alhaji to kutashi muje zama baiganmuba ”

“suka bufi mota da alhaji da mahaifin amina da wannan mutumin da yakawo labarin su suka d’unguma suka nufi asibitin……!

muje zuwa

happy Valentine’s Day guys

[2/17, 9:36 PM] 0mmer Farouk: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

Post a Comment

0 Comments