Dan Fashi 25-26

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dan Fashi 25-26


PAGE* *25* */* *26*

 

Kai bansan dawane baki zangode mikiba alkhairin dakika man khairat nagode sosai wlh ketawace sannan kuma nitakice ❤

 

Master yakashe wayarshi had’e dayin wani murmushi wanda shikadai yasan ma’anar sa. ”

Momy abun Duniya yadameta saboda tanajin tausayin humaira sabida Kwata kwata ita batayarda da abunda amina tafad ‘amataba nacewa humaira tayiciki ta haihu kuma yanzu gawani cikin.

“amina! amina! Momy takekiranta saigata tasauko “momy gani ‘amina sonike kifad’aman menene gaskiya gameda cikin humaira?

“wallahi momy she’s pregnant ‘yes i no she’s pregnant ‘just speak the truth about what happened?

“momy kiyarda danimana abinda nafada miki shine gaskiya “momy tayi shiru batace komaiba ‘tanufi d’akin humaira tasameta akan sallaya jidda kuma nawasa akusa da ita..

Momy tasami gefenta ta zauna tare dacewa “humaira pls kifad’a Man gaskiya akan gaskiyar abunda yafaru.

Humaira ta d’ago kanta tana kuka “wallahi momy shine ya man ciki shiwa? “wanda ya d’aukemu kintabbata abunda kika fad’aman gaskiyane? ”

“a wallahi momy gaskiyane ‘sosai humaira taba momy tausayi ‘momy pls abbanafa? “abbanki shekaranjiya suka koma amma bazasu dad’eba zasu dawo ”

“wayyoni allahna abbana meyasa kazo baka nemeniba? Why “kiyi hakuri humaira abbanki yanemeki domin ma sabodake yak’ara one week anigeria amma karkidamu zaidawo sabodake kidainna kuka kinji y’ar momy? ”

“Tnx momy ”

“you are always welcome ”

Saida momy ta kwantar ma humaira da hankali sanna ta tashi zata fita kenan tajiyo muryar dady yana kwalamata kira tayi sauri tafita tara da amsawa”gani alhaji lafiya? ”

“ina y’ar iskar yarinyar nan take? Humaira tana d’aki gabanta ya mugun fad’uwa saboda taji maganar dady yana tambayar momy inatake.

“bazaki fitoba dan ubanki kina jina? Jiki nab’ari humaira tafito falo ‘tareda jidda ahannunta saiga amina ma tafito ”

“wad’annan y’an iskan daga ina kika taho dasu? Amina yayi charaf ta amshe dacewa wallahi dady ciki tayo dan taga wanda yad’aukemu baya zama ”

“kan uba cikin shege agidana ya nufota tana jadabaya yakai mata mari momy tayi saurin shiga tsakaninsu ”

“baxaka daketaba tunda bakada tabbacin ciki tayo kabari idan kayi bincike to bazan hana ka hukuntataba amma gaskiya ya isahaka akan abunda mukema yarinyarnan mahaifinta yariga yagama mana komai dabadanshiba wallahi da haryanzu bamu kawo hakaba ”

“haba alhaji karkazama mai butulcimana dacin….

Kafin ta k’arasa yadaka mata tsawa “ke dallah dakata kekin isa kihanani abunda nayi niyya to wallahi muzuba nidake acikin gidannan shege kafasa nidake fuuu yawuce kamar zai tashi sama yabar gurin..

Humaira ko tunda ta k’ank’ame jidda tana kuka jikinta sairawa yakeyi “jeki ki kwanta kinji humaira kiyita hakuri Allah natare dake kinji tagyad’a Kai tanufi d’akinta zattausayi..

Bayan sati d’aya da faruwar haka”

Humaira ta idar da sallar isha ‘I kenan tasaka rigar baccinta daidai guiwa tasaka hijabin tanufi falo ta d’auko jidda suka koma d’aki shigarta d’aki keda wiya aka bud’o k’ofar ”

Jin and’oramata bindiga a kaiyasa ta juyowa cikin rud’ani “shhh don you ever said anything .

Bamusu ta bisu d’ayan ya d’auko jidda suka fita bawanda yasani harsuka bar gidan suka tada motarsu tare dayin sallama da mai gadin dasukaba cin hanci.

Basu tsaya ko inaba sai wani tapkeken k’aton gida suka yima maigani horn yabud’e musu suka shiga bayan sun yi tafiya mainisa Chan ta hango master yayi wani mugun kyau ya d’ora k’afa d’aya kan d’aya da tree quarter ajikinshi ga cup d’in jus agabanshi yana duba news paper..

“fito abunda taji d’aya daga cikin su ya fa’da kenan nan ma batayi musuba tafito suka d’auko jidda ta ‘kwala ihu master ya d’ago kanshi tare da mik’ewa ya amshe jidda ‘

“oyoyo my little princess yana murmushi yana mata wasa itama tana masa dariya.

Dasauri duka duk’a hark’asa master mun aiwatar da abunda kakeso ”

“ok kuna iyatafiya suka fita.

Yarik’o hannun humaira suka shiga ciki suna isa falon ya ajiye jidda “baby yanaga kin rame? Tare da rik ‘ke mata west yana shafa bayanta.

Ya tura halshenshi cikin bakinta yana wasa dashi ta lumshe ido yak’ara matso da ita jikinshi yana shafa cikinta yacire mata hijabin jikinta haha saida master ya rud ‘de kamar yayi shekarane baigantaba..

“nasan dai kina buk ‘katar wani abu shiyasa nace adaukoki yana maganar ne cikin bakinta humaira saida takusa sumewa nan bacci ya d’auke jidda.

“ni intani kayi hakuri na yafe “k’aryakikeyi yatura hannuwanshi k’asanta ya matsar da pant d’inta gefe oya ophen your legs?

“pls master karka man “basaboda kezanyiba sabida babyna zanyi tunda inaso ta k’ara lafiya kafin tayi wani abu yabud’e mata legs d’inta……

muje zuwa guys
[2/16, 8:59 PM] ‪+234 813 157 1274‬: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

Post a Comment

0 Comments