Dan Fashi 31-32

Latest Posts

6/recent/ticker-posts

Ad Space

Dan Fashi 31-32


*PAGE* *31* */* *32*

 

 

Gaskiya ina jindadin yadda kuke nuna man so damasu kirana awaya damasu biyoni prvt wallahi ina matukar godiya anfa takuce kuma nawane farincikinku shine nawa ❤❤

 

 

 

 

 

“dama ba alhaji umar tafida ya haifekiba? ”

“wallahi bashibane mahaifinaba “cikin kuka yanzu take maganar “kazo kanata zalintata gashi kamun ciki nahaihu yanzuma kakuma yiman wani…

“wanda ni ayanzu babu tsarin haihuwa cikin bojet d’ina kalalataman rayuwa wallahi kaduba baiwar allahnnan batajiba bataganiba ana kiranta da shegiya bacin da ubanta…

“haba master wallahi ka k’untata ma rayuwata ‘yanzu kocewa akeyi ba aure na haifi yarinyarnan banida hujjar dazan kare Kai..

Kafin ta k’arasa yayi saurin rufemata baki ‘sai yanzu yayi dayasanin abunda yamata baisan cewa ba alhaji tafida bane yahaifetaba ”

“I’m so sorry baby I love you so much my beautiful wife “d’agokai HUMAIRA tayi had’e da mishi wani kallon raini..

Dan yama raina mata hankali bayan yagama darayuwarta sannan zaizo yana mata dad ‘in baki…

“to wallahi ni bana sanka tunwuri kaje kanemi mata danni nafi k’arfinka wallahi? Ya matsota jikin shi ”

“ash ciki na”sai yadan sassauta rik ‘on dayamata yana shafa ko ina najikinta tare da cewa..

“to wallahi sai kinsoni “ni kuma wallahi bazan sokaba ‘coz you are not my type ”

Ya matse mata nono “wayyo pls dazafi kasaki kar ya tsinke “so what in ya tsinke banawabane nida babynaba? ”

“Allah yakiyaye wallahi nonona yafi k’arfinka ”to nikuma sai anbani nasha ”

“Allah yakiyaye? Ko kibani ta mutunci ko nadanneki na k’wata ?aidama kasaba danneni kayi duk abunda kakeso” yauwa ashe kinsan zan iya k’wata…

“ok “baby Let us make love “tamai wani mugun kallo” wallahi bazan tab’a bari LA kwanta daniba inaso…

Kawai yasa hannu ya d’auketa ya direta kan gado yafara kissing d’inta “pls kabari gabana ciwo yake man…

“to bud’e nagani “chab gaskiya bazan bud’eba to so nawa kuma inagani kunyar mwkikeji? ”

Comon malama gyara k’afarki nagani “nifa wasa nake maka “toni ba amun wannan wasan coz I’m not your mate kuma dole kibud’e nagani inkuma kink ‘I nabude dakaina…

Ahankali tafara ware mishi legs d’inta yanda take ware legs d’in ahankali saiyakasa hak’ura hankalinshi ya tashi daganin verginer d’inta sai wani Sheqi yakeyi ”

Ahankali yasa halshe yalasa “wayyo pls kayi hak’uri kabarni? Bazan iyaba inaso insami natsuwa dakene batare da nayi sex sakeba kinga gobe jirgin asuba zanbi zanje London ne”

“saijitayi ya turamata yatsu biyu agabanta yana fingering d’inta yanalasar gurin ta tura hannuwanta cikin gashinshi ”

“kar kidamu babban nananzuwa dayaga tana k’ok’arin shed’e mishi ya koma kusa da ita yakwanta tare da rungumota….

Suna maida nunfashi “dan allah kamaidani gida “nan zaki kwana ‘ta k’walalo ido ta marairaice mishi inba sokake kajaza…..

Shhh yadoramata yatsa kan bakinta banaso ina magana kina arguing dani “to kad’auko JIDDA bamusu yanufi falo ya d’aukota lokacin hartayi bacci….!

“yadawo d’akin suka kwanta tare. ”

Basu suka tashiba saida asuba dasauri HUMAIRA tami’ke gacikinta yamata nauyi da kyar take takawa bayi tanufa domin d’auro alwala tana fitowa tagabatar da sallah..

Saiga master yashigo “ina kwana lafiya lau kintashi lafiya? Lafiya lau yamik ‘a hannu ya d’auki little d’inshi..

“mrng my dear saidariya take faman yimishi “tashi amaidaku gida kamarko jiratake zumbur ta mik’e suna zuwa daidai bakin motar itakawai suke jira ”

“master yajiyo da ita ya had’e bakinshi danata yana kissing tsawaon five minutes sannan yasaketa ‘yana sakinta tagoge bakinta ta harareshi…

“zaki sani yarinya till we meet again “yak’ara mik ‘a ma little d’inshi kudi sannnan suka bar harabar gidan…

suna isa gidan lokacin haske yafara fitowa tarik ‘o hannun JIDDA tanasauri ta shige batare da wani yagantaba…

Aiko tana shigowa suka ci Karo da dady “zakici ubanki acikin gidana wato iskancin bai ishekibako?

jikin HUMAIRA sairawa yake tunda batasan mezata cemishiba sabida ta Kare kanta jidda na k’ank’ame ajikinta…

Yafita dak’yar ta k’arasa d’aki “?

K’arfe goma ya dawo yasa amina takira mishi humaira tana zuwa tace “ke” dady nakira tajuya abunda haka humaira tafito jidda takama hannunta ta ma’kale ahaka suka iso falon..

Da taga daddy dawata sharb ‘ebiyar bulala kafin ma ta ida k’arasiwa ya k’arasa dakanshi yafara zuba mata bulala..

Momy tafito haba alhaji Zaka kashemusu y’ane katuna da hallacci amma kayi butulci duk tana kukane take wannan maganar “itako humaira tariga ta galabaita sunan allah kawai take kira sunahaka sukaji anbude’e k’ofa duka suka waiga domin ganin waye…….

Muje zuwa

Mmn khaery tawace
[2/18, 7:38 PM] ‪+234 803 093 4979‬: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

Post a Comment

0 Comments